ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 18, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnan Bauchi 2027: Kungiya Ta Fara Nema Wa Farfesa Pate Kuri’a

by Leadership Hausa
7 months ago

Khalid Idris Doya

Wata kungiya mai suna, ‘Professor Pate Grassroots Mobement’ ta fara shiga lungu da sako domin neman wa ministan lafiya, Farfesa Ali Muhammad Pate kuri’a gabanin zaben kujerar gwamnan jihar Bauchi a zaben 2027.

Shugagan kungiyar, Nazeef Sa’id Wambai, a yayin taron tuntuba da neman goyon bayan al’ummar gundumar Makama Sarkin Baki, ya shaida cewar akwai bukatar jama’a su fito su kada kuri’a domin zaben shugaban da ya dace kuma ya cancanta a yayin zaben 2027 da ke tafe.

ADVERTISEMENT
  • Buƙatar A Sake Duba Sabuwar Dokar Haraji
  • Bankwana Da 2025, Maraba Da 2026

Ya ce al’ummar karkara su na gayar bukatar kyakkyawar shugabanci ta yadda za a samar musu da ababen more rayuka kamar su lafiya, tsaro, asibitoci, ruwa, hanyoyi da kuma kayan amfanin gona ba wai manyan motoci ko dima-diman gine-gine ba.

“Muna kan shiga kwararo-kwararo domin wayar wa jama’a kai dangane da ‘yancinsu kan yadda za su matsa kaimi wajen ganin an biya musu bukatunsu ta hanyar shiga a dama da su wajen zaban shugabannin da suka dace. Mun tattauna da kungiyoyin mata, maza, matasa, ‘yan kasuwa da masu sana’ar hannu wadanda matsalolin da ake fuskanta ya damesu kuma suke neman a kawo mai share musu hawaye.

LABARAI MASU NASABA

Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu

Sake Daukar Shettima Da Tinubu Ya Yi Zai Kara Karfafa APC A Zaben 2027 –Farfesa Yerima

“Sun shaida mana cewar babu ko asibiti guda daya a wannan gundumar. Kuma wannan gundumar na daga cikin manyan gundumomi a jihar Bauchi. Hakan na nuni da cewa suna zuwa wasu wuraren kenan domin neman lafiya. Muna son mu tunkari hukumomin da abun ya shafa kan wannan batun.”

Wambai ya ce Farfesa Muhammad Ali Pate a shirye yake wajen shawo kan matsalolin da suke addabar al’ummomin da suke jihar Bauchi wanda ke da kwarewa sosai a bangaren kiwon lafiya da sauran bangarori. Ya nemi al’ummar jihar da su mara wa Ali Pate baya a zaben 2027 domin ya kai ga shawo matsalolin da suke fuskantar jihar.

Daya daga cikin mazauna gundumar, Jamilu Aminu Gali, ya nuna aniyarsu na mara wa kungiyar baya, ya ce zauna da su domin jin matsalolinsu zai taimaka wajen ganin an kula da halin da suke ciki. Ya ce ba su da asibiti a gundumar hakan na janyowa suke shan wahala wajen daukan masu juna biyu zuwa asibitocin da ke kusa da su.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare
  • Leadership Hausa
    Tallafa Wa Yara Masu Buƙatu Na Musamman Shi Ne Burina
  • Leadership Hausa
    Dole Mata Su Rungumi Sana’o’i Domin Tsira Daga Takaicin Zamani —Ramatu Bello
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya

MASU ALAKA

Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu
Rahotonni

Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu

July 17, 2026
Sake Daukar Shettima Da Tinubu Ya Yi Zai Kara Karfafa APC A Zaben 2027 –Farfesa Yerima
Labarai

Sake Daukar Shettima Da Tinubu Ya Yi Zai Kara Karfafa APC A Zaben 2027 –Farfesa Yerima

July 17, 2026
Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi
Manyan Labarai

Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi

July 17, 2026
Next Post
NSCDC Ta Kama Mutane 3 Kan Kisan Jami’inta A Kano

NSCDC Ta Kama Mutane 3 Kan Kisan Jami’inta A Kano

LABARAI MASU NASABA

Sin Za Ta Inganta Kaddamar Da Aikin Kungiyar Hadin Gwiwar AI Ta Duniya Da Wuri

Sin Za Ta Inganta Kaddamar Da Aikin Kungiyar Hadin Gwiwar AI Ta Duniya Da Wuri

July 17, 2026
Tinubu Da Atiku Da Obi Na Ci Gaba Da Zafafa Neman Kuri’un Arewacin Nijeriya

Tinubu Da Atiku Da Obi Na Ci Gaba Da Zafafa Neman Kuri’un Arewacin Nijeriya

July 17, 2026
Sin Ta Yaba Da Matakin Amurka Na Kin Tsawaita Dokar Ta-Baci Dangane Da HK

Sin Ta Yaba Da Matakin Amurka Na Kin Tsawaita Dokar Ta-Baci Dangane Da HK

July 17, 2026
Zaben 2027:Tikitin Muslim-muslim Na Jam’iyyar APC Ya Sake Tayar Da Kura

Zaben 2027:Tikitin Muslim-muslim Na Jam’iyyar APC Ya Sake Tayar Da Kura

July 17, 2026
Xi Ya Gana Da Babban Sakataren MDD Da Firaministocin Thailand Da CambodiaA

Xi Ya Gana Da Babban Sakataren MDD Da Firaministocin Thailand Da CambodiaA

July 17, 2026
Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu

Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu

July 17, 2026
Sin Ta Mika Sabuwar Manhajar Gargadin Gaggawa Ta MAZU Ga Djibouti

Sin Ta Mika Sabuwar Manhajar Gargadin Gaggawa Ta MAZU Ga Djibouti

July 17, 2026
Sake Daukar Shettima Da Tinubu Ya Yi Zai Kara Karfafa APC A Zaben 2027 –Farfesa Yerima

Sake Daukar Shettima Da Tinubu Ya Yi Zai Kara Karfafa APC A Zaben 2027 –Farfesa Yerima

July 17, 2026
Kwamitin Ba Da Shawara Kan Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Na Dandalin BRI Ya Yi Taronsa Na 2026

Kwamitin Ba Da Shawara Kan Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Na Dandalin BRI Ya Yi Taronsa Na 2026

July 17, 2026
Wang Huning Ya Ziyarci Koriya Ta Arewa

Wang Huning Ya Ziyarci Koriya Ta Arewa

July 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.