ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Sha Alwashin Tara Naira Biliyan 160 A Noman Alkama

by Abubakar Abba
6 months ago
Gwamnatin

Gwamnatin tarayya ta sanar da shirinta na son tara kimanin naira biliyan 160 a noman Alkama, a yayin noman rani na 2025 zuwa 2026.

Yunƙurin gwamnatin, na daga cikin ƙoƙarin da take ci gaba da yi na ƙarfafa samar da wadataccen abinci, musamaman domin rage dogaro da abincin da ake shigo wa da shi cikin ƙasar daga ƙetare.

Abubakar Kyari, Ministan Aikin Gona da Samar da Wadataccen Abinci, ya sanar da haka ne a Jere da ke Jihar Borno.

ADVERTISEMENT

A cikin sanarwar da ma’aikatar ta fitar ta ce, Kyari ya sanar da hakan ne a yayin ƙaddamar da kayan aikin noma cikin rahusa, a ƙarƙashin shirin bunƙasa aikin noma na ƙasa (NAGS-AP).

  • Manoman Rake Sun Tabka Asarar Kimanin Naira Biliyan Biyu A Kano
  • Jihar Kaduna Ta Ƙulla Yarjejeniyar Dala Miliyan 200 Da Ƙasar Sin Don Bunƙasa Noman Zamani

Kyari ya ce, gwamnati ta keɓe kimin hekta 40,000 tare da yi wa manoman Alkama 80,000 a ɗaukacin faɗin ƙasar, domin wanzar da shirin, wanda ake sa ran za a samar da noman Alkama da aka ƙiyasta kuɗin zai kai, na Naira biliyan 160.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Ya ƙara da cewa, Borno za ta bayar da gagarumar gudunmawa a ƙarƙashin shirin, duba da cewa; ta samar da hekta 3,000 tare kuma da yi wa manoman Alkama 6,000 rijista.

Ya ci gaba da cewa, gwamnatin na da yaƙinin tara naira biliyan 160, duba da nasarar ta Alkama ƙarƙashin shirin ta yadda manoman Alkamar da aka taimakawa, suka samu 107,429 a kakar noma ta 2023 zuwa ta 2024, inda aka tara naira biliyan 474.6.

Ya ƙara da cewa, a kakar noma ta 2024 zuwa ta 2025, manoman Alkama 279,297 aka taimakawa, a ƙarƙashin shirin inda aka tara naira biliyan 893.7.

Kyari ya ci gaba da cewa, shirin na 2025 zuwa 2026; zai mayar da hankalin ne, wajen ƙara ƙarfafa samar da kayan aiki tare da kuma tabbatar da cewa, an samar wa da manoman Alkamar ingantaccen Irin Alkamar takin da takin zamani tare kuma  da cewa, kayan sun isa ga manoman.

Kazalika, Ministan ya sanar da cewa; za a tura Malaman aikin zuwa ɗaukacin faɗin ƙasar nan, musamman domin su koyar da manomanta na zamani.

Bugu da ƙari, a ƙarƙashin wannan shiri na NAGS-AP, za a faɗaɗa shi, zuwa jihohi 16 da suka haɗa da Adamawa, Bauchi, Borno, Kuros Riba, Gwambe, Kaduna, Kano, Kebbi, Neja, Filato, Sokoto, Taraba, Yobe da kuma  Zamfara.

Wannan ne karo na farko da aka sanya Jihar Kuros Riba a cikin wannan jerin jihohin.

A nasa jawabin, Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yaba wa gwamnatin tarayya kan ci gaba da zuba jari a fannin  noman rani na Alkamar.

Gwamnatin
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
Abubuwan Da Suka Kamata Mata Su Sani Game Da Mazajensu (3) 

Abubuwan Da Suka Kamata Mata Su Sani Game Da Mazajensu (3) 

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.