ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Yin Fim Ne Ta Yadda Ko Da Surikai Suka Kalla Ba Za Su Kunyata Ba —Mai-Kwashewa

by Mustapha Ibrahim
4 years ago
Mai-Kwashewa

Wanda ya dau nauyi kuma ya shirya Fim din Manyan Mata, da akai wa lakabi da Premier Fim Series, Manyan Mata, Abdurahman Muhammad, wanda akafi dani da Abdul`amat Mai-kwashewa, ya bayana cewa duk fina-finansa ya na yi ne bisa la’akari da kyawawan al’adunmu da addininmu ta yadda ko da zaka kalla da iyalai, da ‘ya’ya da sirikai, mai kallon fim ba zai kunyata ba wannan shi ne tsarin da nayi a wannan fim na Manyan Mata, wanda za a fara haskawa gobe Asabar in Allah ya kaimu.

Mashiryin fim din ya bayana hake ne a lokacin da ya ke hira da wakilin Jaridar LEADERSHIP HAUSA, jim kadan da fitowa daga ‘Film House Cinema’, Ado Bayero Mall, inda aka fara nuna fim din Manyan Mata, a matsayin gwaji inda aka gayyaci manyan masu shirya fim na kasa da daraktocin finafina da jariman fina-finai har ma da shugabannin kungiyoyin shirya fina-finai na kasa, MAFORM wanda aka yi a ranar Asabar da ta gabata a birnin Kano.

  • Ya Uwargida Za Ta Yi Da Mijin Da Bai Iya Zaman Hira Ba?

Har ila yau ya ce wannan fim ya kunshi fadakarwa ce a kan illar shaye-shayen miyagun kwayoyi, tallace tallace, gallazawa mata, ko bautar dasu alhalin aure aka yi ba baiwa bace haka kuma akwai fadakarwa kan illar fade barace barace, da sunan almajirci, ilimin mata, bangar siyasa, da halin da yan gudun hijira, da dai sauransu kuma wannan fim na ‘Manyan Mata’ an shirya ne kashi 70 ne da kashi 30 a kan kirkiranran labari da labari na gaskiya, kuma da alamu fim din samu karbuwa, duk da babu wani kalo bale da na fuskanta wannan aiki amma muna sauraran shawarwari da zarar anfara haskaka fim dina gobe inda ya kara da cewa wannan fim na Manyan Mata yana son ya canza rayuwar al’umma daga ba dai dai ba zuwa dai dai kamar yadda ya ke alfahari da fim din Salma da ya yi wanda ya canza shigar mata ta kammala a bukukuwan sallar da tazo bayan nuna fin din Salma, wanda yanaji a ransa ya yi wani akin a daukaka addini da al`ada a cewar Mai-Kwashewa.

ADVERTISEMENT

Shi ma daraktan fim din mai suna Sadik Abubakar, wanda aka fi sani da M Mafiya, ya ce wannan fim yana da dugon zango 26 kuma ya kunshi komai da komai na rayuwar al`umma don fadakarwa kuma fim din an yi la’akari da al’ada da addini, kuma ni dama inayin fim ne wanda ko bayan rai na fim din ba zai zama matsala ga zuriya ta ba, kuma inaso daukacin masu ruwa da tsaki su rika yin fina finai irin wadanan ta yadda wasu ba za su hau mambarin su zage ni ba domun muna fina finai masu kyau amma ba a gani amma da munyi kuskure sai kaji wasu suna zaginmu a cewar N Mafiya, wanda shi ne daraktan fim din Manyan Mata.

Mai-Kwashewa
Mai-Kwashewa

A karshe shi ma daya daga cikin manyan baki da suka kalli fim din a karon farko Dakta Ahmad Sarari, shugaban kungiyar masu shirya fina finai ta kasa MAFORM ya ce wannan fim ya yi kuma ya zo da sabon salon a kayatarwa kuma lallai gurin da ake galazawa mata a wannan fim abu mai daukar hankali sosai dama sauran sakonin da ke cikin wannan fim na Manyan Mata premier Fim Series, Manyan Mata.

LABARAI MASU NASABA

Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa

Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

Wakilinmu wanda guda ne daga cikin wadanda suka kalli wannan fim a karo na farko da ak nuna shi, ya ce nuna wannan fim na gwaji ya samu halatar irinsu Alhaji Ado Gidan Dabino, Alhaji Alkanawi, Ibrahim Mandawari, da dai sauran futattu masu ruwa a harkar fina finai na wasan kwaikwayo a matakin jahar kano da kasa baki daya.

Mai-Kwashewa
Mustapha Ibrahim
+ postsBio
  • Mustapha Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/mustapha-ibrahim/
    Matasa 521 Sun Karɓi Takardun Zama Cikakkun Ma’aikatan Gwamnati A Gwale – Muazu Mojo
  • Mustapha Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/mustapha-ibrahim/
    Ma’aikatar REMASAB Ta Ƙaddamar Da Shirin Aikin Mai Da Shara Taki A Kano
  • Mustapha Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/mustapha-ibrahim/
    Cire Alamar PDP A Zaben Jihohi Biyu Ta Sa Sardauna Ya Nemo Wa Mabiyansa Mafita —Farfesa Sule Yau
  • Mustapha Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/mustapha-ibrahim/
    An Ƙirƙiro Da Shirin ‘Kano First’ Ne Don Sanya Wa Kanawa Kishin Jiharsu —Bala Gwagwarwa

MASU ALAKA

Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa
Nishadi

Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa

September 5, 2026
Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood
Nishadi

Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

August 29, 2026
Mai-Kwashewa
Nishadi

Dalilan Da Suka Sa Ba Zan Iya Auren Ɗan Film Ba —Bilkisu Bishasha

August 23, 2026
Next Post
An Kaddamar Da Ginin Cibiyar Samar Da Lantarki Mai Tsafta A Liaoning

An Kaddamar Da Ginin Cibiyar Samar Da Lantarki Mai Tsafta A Liaoning

LABARAI MASU NASABA

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.