ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Indomie Ta Sake Karrama Kwastominta A Gasar “Garabasar Samun Nasara” A Jihohin Arewacin Nijeriya

by Leadership Hausa
2 months ago
Screenshot

Screenshot

Kamfanin taliyar Indomie ya sake gudanar da taron rabon kyaututtuka a jihohin Kano, Kaduna da Sakkwato a matsayin wani ɓangare na ci gaba da gasar “Garabasar Samun Nasara”, inda aka bayyana tare da karrama sabbin masu nasara na wannan wata.

Shirin, wanda ya haɗa bayar da kyaututtuka da kuma nishaɗantar da jama’a, na ci gaba da jan hankalin kwastomomi daga sassa daban-daban na Arewacin Nijeriya.

An gudanar da taron ne a Bata da ke Kasuwar Singer a Kano, Tsohuwar Kasuwa a Sakkwato, da kuma Babbar Kasuwa a Kaduna, a ranar Litinin, 20 ga Afrilu, 2026. Taron ya samu halartar ’yan kasuwa, masu sayayya da kuma kwastomomin Indomie, inda suka shaida rabon kyaututtuka kai tsaye ga masu nasara.

ADVERTISEMENT

Hanyoyin Shiga Gasar

Masu shiga gasar suna shiga ne ta hanyar miƙa ledojin sabon fakitin Indomie a cibiyoyin karɓa da aka tanada.

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Nijeriya Ta Yi Asarar Biliyoyin Naira Saboda Dakatar Da Shigo Da Motoci Ta Iyakokinta

Domin shiga, ana buƙatar:
• Miƙa sabon faketin ledojin Indomie guda 10 domin samun fakitin Indomie gram 70 kyauta nan take
• Duk leda 10 da aka kai suna a matsayin zama maki ɗaya, wanda ke ƙara bayar da damar shiga jerin masu nasara na wata-wata

A yayin taron, an gudanar da wasanni da dama domin nishaɗantar da mahalarta tare da ƙarfafa dangantaka tsakanin kamfanin da kwastomominsa.

Yayin da gasar ke ƙara armashi, mahalarta na fafatawa domin shiga cikin mutane 80 na farko, waɗanda ake karramawa da kyaututtuka a ƙarshen kowane wata.

Rabon Kyaututtuka

Masu nasara suna samun kyaututtuka daban-daban da suka haɗa da:
• Na’urar wasan PS5
• Wayoyin iPhone
• Firiza
• Murhun gas
• Talabijin
• Fanka
• Kekuna

Ra’ayoyin Masu Nasara

Ɗaya daga cikin wadanda suka ci nasara ya bayyana farin cikinsa yana mai cewa:

“Na ji daɗi ƙwarai da wannan shiri. Gaskiya ne kuma yana da amfani. Ina ƙarfafa wa kowa gwiwa ya shiga.”

Baya ga kyaututtuka da nishaɗi, gasar ta taimaka wajen bunƙasa harkokin kasuwanci a kasuwanni, inda aka samu ƙarin jama’a da haɓakar ciniki a wuraren da aka gudanar da taron.

A yayin bikin rabon kyautukan Wakilan kamfanin Indomie sun bayyana cewa: “Mun ƙirƙiro wannan gasar ne domin nuna godiya ga kwastomominmu tare da ƙara kusantar al’umma.”

Ana iya bibiyar jadawalin mutanen da suka yi nasara kai tsaye ta shafin Indomie.ng/arewa, tare da samun sabbin bayanai ta shafukan sada zumunta na Indomie Arewa.

Kamfanin Indomie yana ƙarfafa wa jama’a guiwa da su ci gaba da shiga gasar, domin samun damar shiga jerin masu nasara na watanni masu zuwa yayin da rabon kyaututtuka ke ci gaba da gudana a faɗin jihohin Arewacin Nijeriya.
Kamfanin taliyar Indomie ya sake gudanar da taron rabon kyaututtuka a jihohin Kano, Kaduna da Sakkwato a matsayin wani ɓangare na ci gaba da gasar “Garabasar Samun Nasara”, inda aka bayyana tare da karrama sabbin masu nasara na wannan wata.

Shirin, wanda ya haɗa bayar da kyaututtuka da kuma nishaɗantar da jama’a, na ci gaba da jan hankalin kwastomomi daga sassa daban-daban na Arewacin Nijeriya.

An gudanar da taron ne a Bata da ke Kasuwar Singer a Kano, Tsohuwar Kasuwa a Sakkwato, da kuma Babbar Kasuwa a Kaduna, a ranar Litinin, 20 ga Afrilu, 2026. Taron ya samu halartar ’yan kasuwa, masu sayayya da kuma kwastomomin Indomie, inda suka shaida rabon kyaututtuka kai tsaye ga masu nasara.

Hanyoyin Shiga Gasar

Masu shiga gasar suna shiga ne ta hanyar miƙa ledojin sabon fakitin Indomie a cibiyoyin karɓa da aka tanada.

Domin shiga, ana buƙatar:
• Miƙa sabon faketin ledojin Indomie guda 10 domin samun fakitin Indomie gram 70 kyauta nan take
• Duk leda 10 da aka kai suna a matsayin zama maki ɗaya, wanda ke ƙara bayar da damar shiga jerin masu nasara na wata-wata

A yayin taron, an gudanar da wasanni da dama domin nishaɗantar da mahalarta tare da ƙarfafa dangantaka tsakanin kamfanin da kwastomominsa.

Yayin da gasar ke ƙara armashi, mahalarta na fafatawa domin shiga cikin mutane 80 na farko, waɗanda ake karramawa da kyaututtuka a ƙarshen kowane wata.

Rabon Kyaututtuka

Masu nasara suna samun kyaututtuka daban-daban da suka haɗa da:
• Na’urar wasan PS5
• Wayoyin iPhone
• Firiza
• Murhun gas
• Talabijin
• Fanka
• Kekuna

Ra’ayoyin Masu Nasara

Ɗaya daga cikin wadanda suka ci nasara ya bayyana farin cikinsa yana mai cewa:

“Na ji daɗi ƙwarai da wannan shiri. Gaskiya ne kuma yana da amfani. Ina ƙarfafa wa kowa gwiwa ya shiga.”

Baya ga kyaututtuka da nishaɗi, gasar ta taimaka wajen bunƙasa harkokin kasuwanci a kasuwanni, inda aka samu ƙarin jama’a da haɓakar ciniki a wuraren da aka gudanar da taron.

A yayin bikin rabon kyautukan Wakilan kamfanin Indomie sun bayyana cewa: “Mun ƙirƙiro wannan gasar ne domin nuna godiya ga kwastomominmu tare da ƙara kusantar al’umma.”

Ana iya bibiyar jadawalin mutanen da suka yi nasara kai tsaye ta shafin Indomie.ng/arewa, tare da samun sabbin bayanai ta shafukan sada zumunta na Indomie Arewa.

Kamfanin Indomie yana ƙarfafa wa jama’a guiwa da su ci gaba da shiga gasar, domin samun damar shiga jerin masu nasara na watanni masu zuwa yayin da rabon kyaututtuka ke ci gaba da gudana a faɗin jihohin Arewacin Nijeriya.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Nijeriya Ta Yi Asarar Biliyoyin Naira Saboda Dakatar Da Shigo Da Motoci Ta Iyakokinta
Labaran Kasuwanci

Nijeriya Ta Yi Asarar Biliyoyin Naira Saboda Dakatar Da Shigo Da Motoci Ta Iyakokinta

May 29, 2026
Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA
Labaran Kasuwanci

Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA

May 21, 2026
Next Post
Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

Kotu Ta Ɗage Yanke Hukunci Kan Belin El-Rufai Zuwa Watan Yuni

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.