ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Indomie Ta Sake Karrama Kwastominta A Gasar “Garabasar Samun Nasara” A Jihohin Arewacin Nijeriya

by Leadership Hausa
1 month ago
Screenshot

Screenshot

Kamfanin taliyar Indomie ya sake gudanar da taron rabon kyaututtuka a jihohin Kano, Kaduna da Sakkwato a matsayin wani ɓangare na ci gaba da gasar “Garabasar Samun Nasara”, inda aka bayyana tare da karrama sabbin masu nasara na wannan wata.

Shirin, wanda ya haɗa bayar da kyaututtuka da kuma nishaɗantar da jama’a, na ci gaba da jan hankalin kwastomomi daga sassa daban-daban na Arewacin Nijeriya.

An gudanar da taron ne a Bata da ke Kasuwar Singer a Kano, Tsohuwar Kasuwa a Sakkwato, da kuma Babbar Kasuwa a Kaduna, a ranar Litinin, 20 ga Afrilu, 2026. Taron ya samu halartar ’yan kasuwa, masu sayayya da kuma kwastomomin Indomie, inda suka shaida rabon kyaututtuka kai tsaye ga masu nasara.

ADVERTISEMENT

Hanyoyin Shiga Gasar

Masu shiga gasar suna shiga ne ta hanyar miƙa ledojin sabon fakitin Indomie a cibiyoyin karɓa da aka tanada.

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Ta Yi Asarar Biliyoyin Naira Saboda Dakatar Da Shigo Da Motoci Ta Iyakokinta

Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA

Domin shiga, ana buƙatar:
• Miƙa sabon faketin ledojin Indomie guda 10 domin samun fakitin Indomie gram 70 kyauta nan take
• Duk leda 10 da aka kai suna a matsayin zama maki ɗaya, wanda ke ƙara bayar da damar shiga jerin masu nasara na wata-wata

A yayin taron, an gudanar da wasanni da dama domin nishaɗantar da mahalarta tare da ƙarfafa dangantaka tsakanin kamfanin da kwastomominsa.

Yayin da gasar ke ƙara armashi, mahalarta na fafatawa domin shiga cikin mutane 80 na farko, waɗanda ake karramawa da kyaututtuka a ƙarshen kowane wata.

Rabon Kyaututtuka

Masu nasara suna samun kyaututtuka daban-daban da suka haɗa da:
• Na’urar wasan PS5
• Wayoyin iPhone
• Firiza
• Murhun gas
• Talabijin
• Fanka
• Kekuna

Ra’ayoyin Masu Nasara

Ɗaya daga cikin wadanda suka ci nasara ya bayyana farin cikinsa yana mai cewa:

“Na ji daɗi ƙwarai da wannan shiri. Gaskiya ne kuma yana da amfani. Ina ƙarfafa wa kowa gwiwa ya shiga.”

Baya ga kyaututtuka da nishaɗi, gasar ta taimaka wajen bunƙasa harkokin kasuwanci a kasuwanni, inda aka samu ƙarin jama’a da haɓakar ciniki a wuraren da aka gudanar da taron.

A yayin bikin rabon kyautukan Wakilan kamfanin Indomie sun bayyana cewa: “Mun ƙirƙiro wannan gasar ne domin nuna godiya ga kwastomominmu tare da ƙara kusantar al’umma.”

Ana iya bibiyar jadawalin mutanen da suka yi nasara kai tsaye ta shafin Indomie.ng/arewa, tare da samun sabbin bayanai ta shafukan sada zumunta na Indomie Arewa.

Kamfanin Indomie yana ƙarfafa wa jama’a guiwa da su ci gaba da shiga gasar, domin samun damar shiga jerin masu nasara na watanni masu zuwa yayin da rabon kyaututtuka ke ci gaba da gudana a faɗin jihohin Arewacin Nijeriya.
Kamfanin taliyar Indomie ya sake gudanar da taron rabon kyaututtuka a jihohin Kano, Kaduna da Sakkwato a matsayin wani ɓangare na ci gaba da gasar “Garabasar Samun Nasara”, inda aka bayyana tare da karrama sabbin masu nasara na wannan wata.

Shirin, wanda ya haɗa bayar da kyaututtuka da kuma nishaɗantar da jama’a, na ci gaba da jan hankalin kwastomomi daga sassa daban-daban na Arewacin Nijeriya.

An gudanar da taron ne a Bata da ke Kasuwar Singer a Kano, Tsohuwar Kasuwa a Sakkwato, da kuma Babbar Kasuwa a Kaduna, a ranar Litinin, 20 ga Afrilu, 2026. Taron ya samu halartar ’yan kasuwa, masu sayayya da kuma kwastomomin Indomie, inda suka shaida rabon kyaututtuka kai tsaye ga masu nasara.

Hanyoyin Shiga Gasar

Masu shiga gasar suna shiga ne ta hanyar miƙa ledojin sabon fakitin Indomie a cibiyoyin karɓa da aka tanada.

Domin shiga, ana buƙatar:
• Miƙa sabon faketin ledojin Indomie guda 10 domin samun fakitin Indomie gram 70 kyauta nan take
• Duk leda 10 da aka kai suna a matsayin zama maki ɗaya, wanda ke ƙara bayar da damar shiga jerin masu nasara na wata-wata

A yayin taron, an gudanar da wasanni da dama domin nishaɗantar da mahalarta tare da ƙarfafa dangantaka tsakanin kamfanin da kwastomominsa.

Yayin da gasar ke ƙara armashi, mahalarta na fafatawa domin shiga cikin mutane 80 na farko, waɗanda ake karramawa da kyaututtuka a ƙarshen kowane wata.

Rabon Kyaututtuka

Masu nasara suna samun kyaututtuka daban-daban da suka haɗa da:
• Na’urar wasan PS5
• Wayoyin iPhone
• Firiza
• Murhun gas
• Talabijin
• Fanka
• Kekuna

Ra’ayoyin Masu Nasara

Ɗaya daga cikin wadanda suka ci nasara ya bayyana farin cikinsa yana mai cewa:

“Na ji daɗi ƙwarai da wannan shiri. Gaskiya ne kuma yana da amfani. Ina ƙarfafa wa kowa gwiwa ya shiga.”

Baya ga kyaututtuka da nishaɗi, gasar ta taimaka wajen bunƙasa harkokin kasuwanci a kasuwanni, inda aka samu ƙarin jama’a da haɓakar ciniki a wuraren da aka gudanar da taron.

A yayin bikin rabon kyautukan Wakilan kamfanin Indomie sun bayyana cewa: “Mun ƙirƙiro wannan gasar ne domin nuna godiya ga kwastomominmu tare da ƙara kusantar al’umma.”

Ana iya bibiyar jadawalin mutanen da suka yi nasara kai tsaye ta shafin Indomie.ng/arewa, tare da samun sabbin bayanai ta shafukan sada zumunta na Indomie Arewa.

Kamfanin Indomie yana ƙarfafa wa jama’a guiwa da su ci gaba da shiga gasar, domin samun damar shiga jerin masu nasara na watanni masu zuwa yayin da rabon kyaututtuka ke ci gaba da gudana a faɗin jihohin Arewacin Nijeriya.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe

MASU ALAKA

Nijeriya Ta Yi Asarar Biliyoyin Naira Saboda Dakatar Da Shigo Da Motoci Ta Iyakokinta
Labaran Kasuwanci

Nijeriya Ta Yi Asarar Biliyoyin Naira Saboda Dakatar Da Shigo Da Motoci Ta Iyakokinta

May 29, 2026
Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA
Labaran Kasuwanci

Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA

May 21, 2026
MTN Ta Dakatar Da Tsarin Bayar Da Bashin Data Da Kati, Duba Dalili
Labaran Kasuwanci

MTN Ta Dakatar Da Tsarin Bayar Da Bashin Data Da Kati, Duba Dalili

April 16, 2026
Next Post
Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

Kotu Ta Ɗage Yanke Hukunci Kan Belin El-Rufai Zuwa Watan Yuni

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.