• English
  • Business News
Wednesday, July 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Wanke Bejamin Mendy Daga Zargin Fyade

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
in Wasanni
0
Kotu Ta Wanke Bejamin Mendy Daga Zargin Fyade
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi

Wata kotu a Ingila ta wanke dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Manchester City, Benjamin Mendy daga daya daga cikin tuhume-tuhumen da ake yi kan laifin aikata fyade.

An wanke Mendy mai shekara 28 a kotun Chester Crown da aka tuhumeshi kan yi wa wata ‘yar shekara 19 fyade a gidansa a Prestbury a Cheshire, ranar 24 ga watan Yulin shekarar bara kuma ya musanta zargin.

  • Da Dumi-dumi: Chelsea Ta Sallami Kociyanta, Tuchel

Shima Louis Saha Matturie, mai shekara 41, wanda ake tuhuma tare da Mendy kan fyaden matar ba a same shi da laifi ba amma za su ci gaba da amsa sauran tuhamar fyade nan gaba da koda yaushe suke musantawa.

Ranar Talata alkali Stephen Eberett ya wanke mutanen biyu da soso da sabulu, bayan da masu shigar da kara suka kasa gabatar da kwakkwarar shaida wadda za ta tabbatar da laifin da ake zargin mutanen guda biyu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Neymar Ya Kafa Tarihi A PSG

Next Post

‘Yan Ta’adda Da Dama Sun Mutu A Wata Arangama Tsakanin ISWAP Da Boko Haram A Borno

Related

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin
Wasanni

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

2 days ago
Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi
Wasanni

Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi

2 days ago
Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG
Wasanni

Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG

3 days ago
Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya
Wasanni

Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya

3 days ago
Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC
Wasanni

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

3 days ago
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana
Wasanni

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

6 days ago
Next Post
‘Yan Ta’adda Da Dama Sun Mutu A Wata Arangama Tsakanin ISWAP Da Boko Haram A Borno

'Yan Ta'adda Da Dama Sun Mutu A Wata Arangama Tsakanin ISWAP Da Boko Haram A Borno

LABARAI MASU NASABA

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

July 16, 2025
Xi Jinping Ya Mika Sakon Ta’aziyya Zuwa Ga Takwaransa Na Najeriya Bisa Rasuwar Muhammadu Buhari

Xi Jinping Ya Mika Sakon Ta’aziyya Zuwa Ga Takwaransa Na Najeriya Bisa Rasuwar Muhammadu Buhari

July 16, 2025
An Fara Binciken Mutuwar Wasu ÆŠalibai 2 A Makarantar Kwana A Kano

An Fara Binciken Mutuwar Wasu ÆŠalibai 2 A Makarantar Kwana A Kano

July 16, 2025
Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili

Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili

July 16, 2025
Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya

Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya

July 16, 2025
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

Omokri Da Sarki Sun Soki Obi Saboda Rashin Halartar Jana’izar Buhari

July 16, 2025
Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

July 16, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

July 16, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Yara 2 Sun Kuɓuta Bayan Shafe Shekaru 6 A Hannun Boko Haram A Borno

July 16, 2025
Kasa Da Wata Biyu Ya Bar Mulki, Shin Ko Buhari Ya Cika Wa ‘Yan Nijeriya Alkawarin Da Ya Yi Mu Su?

EU, Turkiyya Da Sauran Ƙasashe Sun Yi Ta’aziyyar Rasuwar Buhari

July 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.