ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

KSADP Ta Yi Rigakafin Dabbobi Sama da Miliyan 5.5, Ta Zuba Jari Mai Yawa a Ɓangaren Kiwo A Kano

by Abubakar Sulaiman
8 months ago

LABARAI MASU NASABA

Kha’amuna Khadi Ta Karɓi Jagorancin Gudanarwa Ta Bankin Noma

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

Shirin Raya Noma da Kiwo na Jihar Kano (KSADP) ya yi rigakafin dabbobi sama da miliyan 5.5 a faɗin jihar a cikin shekaru uku da suka gabata, a wani ɓangare na ƙoƙarin ƙara darajar kiwo da bunƙasa samar da abincin dabbobi. Mai kula da shirin, Ibrahim Garba Muhammad, ya bayyana hakan a wata hira da Weekend Trust, inda ya ce aikin rigakafin na ci gaba da gudana domin cimma cikakken burin da aka sanya a gaba.

Muhammad ya bayyana cewa Kano ta zarce sauran jihohi wajen kula da lafiyar dabbobi, inda ta yi rigakafin fiye da miliyan 2 cikin shekaru uku, tare da zuba sama da naira biliyan 1 wajen horas da makiyaya kan kula da madara. Ya ƙara da cewa KSADP ta samar da asibitin dabbobi a filin kiwon Danshosiya, tare da shuka ciyawar kiwo a hekta 2,000, da kuma bunƙasa wasu hekta 1,000 a yankuna 20 domin samar da abincin dabbobi ta hannun kamfanoni masu zaman kansu.

  • Dalilin Manoma Na Rungumar Irin Farin Wake A Jihar Benuwe
  • Masana Sun Bayyana Yadda Kasafin Kudin 2026 Zai Shafi Tsaro Da Ilimi Da Kiwon Lafiya

A ɓangaren ƙara darajar kiwo da samun kasuwa, shirin ya sabunta kasuwar Fura da Nono ta Kofar Wambai tare da samar da ɗakin sanyi don ajiya, wanda sama da mambobi 3,000 ke cin gajiyarsa. Haka kuma, an kammala cibiyoyin tattara madara 98, inda 40 daga cikinsu ke ɗauke da na’urorin sanyi masu aiki. A cewar Muhammad, idan duk cibiyoyin suka fara aiki, za su iya samar da litar madara miliyan 15 a duk shekara.

ADVERTISEMENT

KSADP, wanda Bankin Raya Musulunci (IsDB) ke ɗaukar nauyinsa da kuɗi dala miliyan 95, ya kuma samar da cibiyoyin injinan noma guda uku a kowace mazaɓar sanata ta jihar Kano, tare da raba taraktoci 98 da injinan girbi 48. Rahotanni sun nuna cewa shirin ya samar da kuɗin kasuwa da suka kai naira biliyan 39.2, ya kara yawan amfanin gona daga tan 1.5 zuwa 4.5 a hekta, tare da ƙarin matsakaicin kuɗin shiga na manomi zuwa naira 972,462, lamarin da ke nuna gagarumin tasirin shirin ga tattalin arzikin jihar.

Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Iyalin El-Rufai Sun Bai Ministan Tsaro Wa’adin Kwana 7 Kan Zargin Rikicin Kudancin Kaduna
  • Abubakar Sulaiman
    Atiku Ya Zargi Gwamnatin Tarayya Da Cin Bashi Kamar Mashayin Da Kuɗi Ya Ƙarewa
  • Abubakar Sulaiman
    Boko Haram Ta Kai Hari Adamawa, Ana Fargabar Mutuwar Mutane 11
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Sokoto, Sun Kashe Mutane 7, Sun Yi Garkuwa Da 12

MASU ALAKA

Abin Da Ya Sa Gidauniyar NADF Da Bankin Manoma Suka Yi Haḍaka
Noma Da Kiwo

Kha’amuna Khadi Ta Karɓi Jagorancin Gudanarwa Ta Bankin Noma

August 1, 2026
Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya
Noma Da Kiwo

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

July 18, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Next Post
Xi Ya Taya Doumbouya Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Guinea

Xi Ya Taya Doumbouya Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Guinea

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.