• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matsalar Tsaro: Masarautar Bichi Ta Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman

by Bello Hamza
10 months ago
in Masarautu
0
Matsalar Tsaro: Masarautar Bichi Ta Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Juma’a majalisar masarautar Bichi ta gudanar da addu’o’i na musamman don neman taimakon Allah a kan matsalar tsaro da ake fuskanta a sassan kasarnan.

Sarkin Bichi, Alhaji Nasir Ado Bayero, ya jagoranci zaman addu’o’in a babban masallacin Juma’a na Bichi.

  • Gwamnatin Kano Ta Karawa Dalibanta Kashi 50 Na Tallafin Karatu
  • Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Ceto Mutum 79 A Watan Yuli

Manyan Malamai da Limamai daga kananan hukumomi 9 na masarautar a karkashin jagorancin babban limamin Bichi, Malam Khalifa Lawan Abubakar, ne suka gabatar da addu’o’in.

Malaman sun karanta Al-kur’ani mai girma da niyyar Allah ya kawo mana karshen matsalolin tsaron da kasar nan ke fuskanta.

A jawabinsa bayan kammala addu’o’in, shugaban karamar hukumar Bichi, Farfesa Yusuf Muhammad, ya gode wa masarautar a kan yadda ta shirya adu’o’in yana mai cewa, hakan ya yi daidai musamman ganin yadda kasar ke fuskantar karin matsalolin tsaro a ‘yan kwanakin nan.

Labarai Masu Nasaba

Bikin Nadin Sabon Sarkin Jere Na 11 Ya Kayatar

Yadda Bikin Bai Wa Sarkin Kagara Sandar Girma Ya Gudana

Ya kuma nemi al’uma da su gudanar da irin wannan adu’o’in a wuraren zamansu.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Nijeriya Ta Yi Barazanar Ficewa Daga Kungiyar ECOWAS

Next Post

Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Related

Bikin Nadin Sabon Sarkin Jere Na 11 Ya Kayatar
Masarautu

Bikin Nadin Sabon Sarkin Jere Na 11 Ya Kayatar

5 months ago
Matsalar
Masarautu

Yadda Bikin Bai Wa Sarkin Kagara Sandar Girma Ya Gudana

6 months ago
Dakta Olusola Saraki: Shekara 10 Da Rasuwar Dattijon Arziki, Baya Goya Marayu
Manyan Labarai

Dakta Olusola Saraki: Shekara 10 Da Rasuwar Dattijon Arziki, Baya Goya Marayu

6 months ago
Gwamnan Bauchi Ya Mika Wa Sarkin Katagum Sandar Girma
Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Mika Wa Sarkin Katagum Sandar Girma

7 months ago
Bagudu Ya Amince Da Nadin Sarakunan Gargajiya 2 A Masarautar Yauri Ta Jihar Kebbi
Masarautu

Bagudu Ya Amince Da Nadin Sarakunan Gargajiya 2 A Masarautar Yauri Ta Jihar Kebbi

7 months ago
Zabarmawa Sun Yi Gagarumin Taro A Kebbi
Masarautu

Zabarmawa Sun Yi Gagarumin Taro A Kebbi

9 months ago
Next Post
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

LABARAI MASU NASABA

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

June 3, 2023
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa

Abba Gida-Gida Ya Ba Da Umarnin Rushe Gine-Ginen Da Aka Yi A Filayen Gwamnati

June 3, 2023
Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

June 3, 2023
Alhazan Abuja Sun Gamu Da Tasku Sakamakon Rashin Samun Masaukai Masu Kyau A Saudiyya 

Za Mu Kwashe Daukacin Maniyyatan Bana 6000 – Hukumar Alhazan Kano

June 3, 2023
Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

June 3, 2023
Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

June 3, 2023
Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

June 3, 2023
Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

June 3, 2023
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

June 3, 2023
Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.