ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NPA Ta Baje Kolinta A Taron Zuba Jari Na Kasa Da Kasa Na Inbestopia

by Bello Hamza
4 months ago
NPA

Nijeriya ta karbar bakunci babban taron na kasa da kasa na masu zuba jari a fannin sufuri, inda Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA, ta zayyano wasu manyan manufofi, domin kara samar da intantattun kayan aiki, ga Tashoshin Jiragen Ruwa na kasar.

Taron wanda zai guna a jihar Legas, ya samu halartar  jiga-jigan masu zuba jari a fannin sufurin Jiragen Ruwa daga ketare.

  • Rikicin Iran Da Amurka: Gabas Ta Tsakiya Ta Ɗauki Zafi
  • Dabara Ta Rage Ga Mai Shiga Rijiya

Za a gudanar da taron ne, a tsakanin Nijeriya da kuma Daular Larabawa wato UAE.

ADVERTISEMENT

Taron wanda ya gudanar a ranar 2 na watan Fabirairun 2026, ya gudana ne, a cibiyar Eko, da ke a Legas, ya samu halartar manyan jami’ian gwamnati da masu zuba jari daga ketare da jagororin manyan masana’antu, inda suka yi tattaunawa mai zurfi, kan yadda za a amafa da albakatun, da ke a yankin.

Kazalika, tattaunawar, ta shafi yadda za a samar da manyan kayan aiki da samar da makamashi da samar da tsarin kudade, wadanda sune, suka kasance, kan gaba, wajen bunkasa tattalin arzkin Afirka, na dogon zango.

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

NPA Da Birtaniya Sun Kulla Yarjejeniyar Zamanantar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

A cikin sanarwar da Janar Manja na sashen hulda da jama’a a NPA, Ikechukwu Onyemekara, NPA ta ce, halartar masu zuba jarin taron, ya nuna irin mayar da hankali da Nijeriya ta yi, wajen kara saita fannin na sufurin Jiragen Ruwan kasar, musamman domin bayar da damar, ci gaba da gudanar da hada-hadar kasuwanci da kuma kara karfafa hukdar kasuwanci, a tsakanin kasashen da ke a Afirka.

A cewar NPA, taron na Inbestopia Lagas, an gudanar da shi ne, sabada nuna ra’ayin kara bunkasa fannin, da gwamnatin  shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi.

Sanawar ta kara da cewa, taron ya biyo bayan wata ziyara da Nijeriya ta kai UAE ne, a watan Janairun  2026, bayan taron kasa da kasa na mako, da aka gudanar a Abu Dhabi.

Kazalaika, a lokacin ziyarar a Abu Dhabi, Nijeriya da UAE, sun rattaba hannun yarjejeniya ta hadakar  bunkasa tattalin arzikin kasashen biyu, wato  CEPA.

Babban abin da ake son cimma buri, shi ne, kara karfafa hadaka wajen kaara samar da makamashi da kayan aiki da kuma bunkasa hada-hadar kasuwanci, ta hanyar yin amfani da fasahar zamani.

Bugu da kari, shugaba Tinubu, ya sanar da dalilin da ya sa, Nijeriya, za ta karbi bakuncin taron na Inbestopia da za a gudanar a Legas, musamman bisa nufin janyo hanlakin masu zuba jari daga ketare.

Hakazalika, Shugaban Hukumar ta NPA Dakta Abubakar Dantsoho da kuma Mohamed Almenhali, Babban Jami’I a Tashoshin Jiragen Ruwa na Abu Dhabi, sun kasance Alkalai  wajen taron, inda suma suka gabatar da kasida mai taken, “ Samar Da Ingantattun Kayan Aiki a Tashoshin Jiragen Ruwa domin kara bunkasa hada-hadar kasuwanci, a mataki na gaba.

Alkalancin taron, ya kuma mayar da hankali wajen yadda za a kara karfafa samar da kayan aiki a Tashoshin Jiragen Ruwa da zamanantar da hada-hadar kasuwanci ta hanyar yin amfani da fasahar zamani.

Kasashen biyu, za su kuma amfana da juna a bangaren zuba jari, tare da saita kasuwancin a Afirka ta Yamma, wanda hakan, zai kara habaka hada-hadar kasuwanci.

Masu jawabi da ban da ban, sun gabatar da kasidu, wadanda suka hada da, Babban Shugaba na  Inbestopia, Dakta  Jean Fares da ministar ma’aikatar bunkasa kasuwanci da zuba jari, Dakta Jumoke Oduwole da ministan ma’aiktar zuba jari na UAE Mohamed H. Alsuwaidi.

Sauran sun hada da; kasidun Babban Jami’I kuma Manajin Darkta na FIRST da Ademola Adeyemi-Bero shugaba kuma Babban jami’I na  AFC, Samaila Zubairu da sauransu.

Kazalika, Hukumar ta NPA, ta himmatu wajen kara fadada sauye-sauyen ci gaban fannin da kara bunkasa ayyukanta, musamman domin a cimma nasara, kan manufofin kara ciyar da ayyukan hukumar gaba.

A cewar hukumar hadakar da ta yi da UAE wanda hakan ya kuma haifar da taron na Inbestopia, kwalliya ta biya kudin Sabulu, musamman duba da cewa, hakan ya kara samar da damar zuba jari, wanda hakan zai kuma samar da sakamako mai kyau na tattaunawar da shugaba President Tinubu, ya yi a kwanan baya da UAE.

NPA
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shekara 3 Da Shirin Ceto Jihar Zamfara: Jinjina Ta Musamman Ga Gwamna Dauda Lawal
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Yi Tir Da ‘Yan Takarar Da Suka Fice Daga APC Saboda Faduwa Zabe
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dorewar Tattalin Arzikin Duniya Ya Dogara Ne Kan Ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa Na Afrika Ta Tsakiya, Cewar Dantsoho

MASU ALAKA

Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024
Tattalin Arziki

NPA Da Birtaniya Sun Kulla Yarjejeniyar Zamanantar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

June 13, 2026
Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN
Tattalin Arziki

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

June 8, 2026
Next Post
Ronaldo Ba Shi Da Ikon Yanke Hukunci A Gasar Saudi Pro League – Mahukunta

Ronaldo Ba Shi Da Ikon Yanke Hukunci A Gasar Saudi Pro League - Mahukunta

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.