ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NPA Ta Baje Kolinta A Taron Zuba Jari Na Kasa Da Kasa Na Inbestopia

by Bello Hamza
5 months ago
NPA

Nijeriya ta karbar bakunci babban taron na kasa da kasa na masu zuba jari a fannin sufuri, inda Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA, ta zayyano wasu manyan manufofi, domin kara samar da intantattun kayan aiki, ga Tashoshin Jiragen Ruwa na kasar.

Taron wanda zai guna a jihar Legas, ya samu halartar  jiga-jigan masu zuba jari a fannin sufurin Jiragen Ruwa daga ketare.

  • Rikicin Iran Da Amurka: Gabas Ta Tsakiya Ta Ɗauki Zafi
  • Dabara Ta Rage Ga Mai Shiga Rijiya

Za a gudanar da taron ne, a tsakanin Nijeriya da kuma Daular Larabawa wato UAE.

ADVERTISEMENT

Taron wanda ya gudanar a ranar 2 na watan Fabirairun 2026, ya gudana ne, a cibiyar Eko, da ke a Legas, ya samu halartar manyan jami’ian gwamnati da masu zuba jari daga ketare da jagororin manyan masana’antu, inda suka yi tattaunawa mai zurfi, kan yadda za a amafa da albakatun, da ke a yankin.

Kazalika, tattaunawar, ta shafi yadda za a samar da manyan kayan aiki da samar da makamashi da samar da tsarin kudade, wadanda sune, suka kasance, kan gaba, wajen bunkasa tattalin arzkin Afirka, na dogon zango.

LABARAI MASU NASABA

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

A cikin sanarwar da Janar Manja na sashen hulda da jama’a a NPA, Ikechukwu Onyemekara, NPA ta ce, halartar masu zuba jarin taron, ya nuna irin mayar da hankali da Nijeriya ta yi, wajen kara saita fannin na sufurin Jiragen Ruwan kasar, musamman domin bayar da damar, ci gaba da gudanar da hada-hadar kasuwanci da kuma kara karfafa hukdar kasuwanci, a tsakanin kasashen da ke a Afirka.

A cewar NPA, taron na Inbestopia Lagas, an gudanar da shi ne, sabada nuna ra’ayin kara bunkasa fannin, da gwamnatin  shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi.

Sanawar ta kara da cewa, taron ya biyo bayan wata ziyara da Nijeriya ta kai UAE ne, a watan Janairun  2026, bayan taron kasa da kasa na mako, da aka gudanar a Abu Dhabi.

Kazalaika, a lokacin ziyarar a Abu Dhabi, Nijeriya da UAE, sun rattaba hannun yarjejeniya ta hadakar  bunkasa tattalin arzikin kasashen biyu, wato  CEPA.

Babban abin da ake son cimma buri, shi ne, kara karfafa hadaka wajen kaara samar da makamashi da kayan aiki da kuma bunkasa hada-hadar kasuwanci, ta hanyar yin amfani da fasahar zamani.

Bugu da kari, shugaba Tinubu, ya sanar da dalilin da ya sa, Nijeriya, za ta karbi bakuncin taron na Inbestopia da za a gudanar a Legas, musamman bisa nufin janyo hanlakin masu zuba jari daga ketare.

Hakazalika, Shugaban Hukumar ta NPA Dakta Abubakar Dantsoho da kuma Mohamed Almenhali, Babban Jami’I a Tashoshin Jiragen Ruwa na Abu Dhabi, sun kasance Alkalai  wajen taron, inda suma suka gabatar da kasida mai taken, “ Samar Da Ingantattun Kayan Aiki a Tashoshin Jiragen Ruwa domin kara bunkasa hada-hadar kasuwanci, a mataki na gaba.

Alkalancin taron, ya kuma mayar da hankali wajen yadda za a kara karfafa samar da kayan aiki a Tashoshin Jiragen Ruwa da zamanantar da hada-hadar kasuwanci ta hanyar yin amfani da fasahar zamani.

Kasashen biyu, za su kuma amfana da juna a bangaren zuba jari, tare da saita kasuwancin a Afirka ta Yamma, wanda hakan, zai kara habaka hada-hadar kasuwanci.

Masu jawabi da ban da ban, sun gabatar da kasidu, wadanda suka hada da, Babban Shugaba na  Inbestopia, Dakta  Jean Fares da ministar ma’aikatar bunkasa kasuwanci da zuba jari, Dakta Jumoke Oduwole da ministan ma’aiktar zuba jari na UAE Mohamed H. Alsuwaidi.

Sauran sun hada da; kasidun Babban Jami’I kuma Manajin Darkta na FIRST da Ademola Adeyemi-Bero shugaba kuma Babban jami’I na  AFC, Samaila Zubairu da sauransu.

Kazalika, Hukumar ta NPA, ta himmatu wajen kara fadada sauye-sauyen ci gaban fannin da kara bunkasa ayyukanta, musamman domin a cimma nasara, kan manufofin kara ciyar da ayyukan hukumar gaba.

A cewar hukumar hadakar da ta yi da UAE wanda hakan ya kuma haifar da taron na Inbestopia, kwalliya ta biya kudin Sabulu, musamman duba da cewa, hakan ya kara samar da damar zuba jari, wanda hakan zai kuma samar da sakamako mai kyau na tattaunawar da shugaba President Tinubu, ya yi a kwanan baya da UAE.

NPA
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

MASU ALAKA

NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
Next Post
Ronaldo Ba Shi Da Ikon Yanke Hukunci A Gasar Saudi Pro League – Mahukunta

Ronaldo Ba Shi Da Ikon Yanke Hukunci A Gasar Saudi Pro League - Mahukunta

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

July 7, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

July 7, 2026
An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

July 7, 2026
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

MURIC Ba Ta Gamsu Da Rahoton Lafiyar El-Rufai Da Aka Gabatar A Kotu Ba

July 7, 2026
Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

ADC Ta Zargi Gwamnatin Tinubu Da Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 17 Cikin Yunwa

July 7, 2026
Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.