ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NPA Ta Kara Kaimi Wajen Lalubo Da Mafita Kan Kalubale A Tashsohin Jiragen

by Bello Hamza and Sulaiman
4 months ago
NPA

Shugaban Hukumar kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA, Dakta Abubakar Dantsoho, ya bayyana cewa, Hukumar ta yi hadaka da Hukumar kasa da kasa da ke lura da bangaren zirga-zirgar Jiragen Ruwa IMO.

Dantsoho ya sanar da cewa, hukomin biyu, sun hadakar ce, bisa nufin samar da tsarin PCS, wanda zai taimaka, wajen magance masatalar da ake fuskanta, na gudanar da ayyukan da ake gudanarwa, a Tashoshin Jiragen Ruwa na kasar

  • Gwamna Lawal Ya Lashe Kyautar Gwarzon Gwamnan Shekara Ta Jaridar LEADERSHIP
  • Rahoton Tsaro Na Munich Ya Nuna Tsamin Dangantaka Tsakanin Amurka Da Turai

Shugaban ya bayyana haka ne, a taron bita na kwana uku da manyan masu ruwa da tsaki, da aka gudanar a jihar Legas.

ADVERTISEMENT

Shirin bunkasa yanayin kasuwanci, na Fadar Shugaban Kasa ne, ya shirya taron wato PEBEC da NPA ne, suka shirya taron.

Kazalika, manufar hada taron, ya hada da, kara inganta samar da sauki na gudanar da hada-hadar kasuwanci.

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

A cewar shugaban hukumar na NPA, tsarin na PCS, zai kuma taimaka wa, tsarin kasa da Hukumar ta bullo da shi, wato NSW.

Ya kara da cewa, tsarin zai kuma taimaka, wajen samun bayani ga masu ruwa da tsaki tare da rage jinkirin da ake samu a baya, na adana bayanai a cikin kundin gudanar da ayyuka, a Tashoshin Jiragen Ruwan kasar.

A na ta jawabin, Darakta Janar ta PEBEC, Madam Zahrah Mustapha, ta bayyana cewa, hadakar ta wuce batun gano matsalolin, har kuma mayar da hankali, kan wanzar da tsarin, wanda tuni, ya kamata ace, an fara lalubo da mafita.

“Nijeriya dai, a kullum, na tabka babbar asara saboda rashin samun nasarar gudanar da ayyuka,” Inji Madam Zahrah.

“Wannan ba wai kawai batu ne, na alkaluma, abu ne da yake a zahirance na rasa gudanar da ayyuka da kuma rashin kirkiro da wasu ayyukan yi, inda hakan ke kawo tsako, a fannin kara bunkasa tattalin arzikin kasar,” A cewarta.

Ta kara da cewa, wannan sauyin da aka kawo, zai kara taimaka wa, wajen kara habaka albarkatun da ke a fannin tattalin arzikin kasar.

Ta ci gaba da cewa, tsarin zai kuma janyo hukumomin gwamnati da ke sanya ido a fannin Tashoshin Jiragen Ruwan kasar da masu ruwa da tsaki da kamfaonin, masu zaman kansu, domin a tabbatar da ana bin ka’ida wajen gudanar da ayyuka, musamman bisa nufin rage cunkoso a wajen da ake ajiya Jiragen Ruwa a Tashoshin Jiragen Ruwan kasar.

Idan za a iya tunawa, a 2025, Hukumar NPA ta samu gagarumar nasarar da ta kai kaso 100, bisa sauye-sauyen da ta samu, ta hanyar PEBEC, wanda hakan ya sanya, ta kai mataki na biyar, a tsakanin sauran hukumomin gwamnati da kaso 84.2 na bin ka’ida.

Kazalika, sakamakon da ya fito daga gun masu ruwa da tsaki kan wannan hadakar, ana sa ran, za a fara wanzar da shi, a watanni masu zuwa.

Idan aka cike gibin da aka gano a yayin zagayen aikin sanya ido, Hukumar ta NPA da kuma PEBEC, na da nufin kara habaka wanzar da sabuwar gasa, a fannin na sufurin Jiragen Ruwa da samar da kyakyawan yanayi, wanda hakan, zai bayar da damar, janyo masu hannun jari, a fannin da kuma kara samar da damar, gudanar da hada-hadar kasuwanci.

NPA
Bello Hamza
+ posts Bio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata
NPA
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • Sulaiman
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • Sulaiman
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
  • Sulaiman
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
Babu Hannun Ganduje A Sace Dadiyata – Shehu Sani

Babu Hannun Ganduje A Sace Dadiyata - Shehu Sani

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.