ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sabuwar Shekara: Sanata Danbaba Ya Taya ‘Yan Nijeriya Murna, Ya Yaba Da Jagorancin Tinubu

by Leadership Hausa
6 months ago

Daga Rabi’u Ali Indabawa

Sanata mai wakiltar Mazaɓar Sakkwato ta Kudu a Majalisar Dattawa ta 8 da ta 9, Ibrahim Abdullahi Danbaba Dambuwa (DBB), ya bayyana cewa, shugaba Bola Tinubu ya kudiri aniyar magance dukkan kalubalen da kasar nan ke ciki. Sanata Danbaba ya bayyana haka a cikin sakonsa na taya ‘yan Nijeriya murnar shiga sabuwar shekarar 2026, tare da addu’ar fatan alheri.

 

ADVERTISEMENT

“Yayin da muka shiga sabuwar shekarar 2026, ina mika gaisuwa ta musamman da fatan alheri ga daukacin al’ummar Jihar Sakkwato da kuma ‘yan Nijeriya baki daya. Allah ya sanya wannan shekara ta zama ta sabuwar fata, zaman lafiya da ci gaba mai dorewa ga kasarmu mai albarka,” in ji shi.

  • ’Yansanda Sun Kama Mutane 2 Kan Sace Matan Aure A Kaduna
  • Da Ɗumi-Ɗumi: Chelsea Ta Raba Gari Da Koci Enzo Maresca

Ya ce, “Ina amfani da wannan dama domin taya ‘yan Nijeriya murna da kuma mika gaisuwa ta musamman ga Mai Girma Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, jagora mai jarumta da kishin kasa wanda jajircewarsa wajen sauya fasalin Nijeriya ke kara zaburar da miliyoyin ‘yan kasa.

LABARAI MASU NASABA

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

 

“Gwamnatin Shugaban Kasa Bola Tinubu ta dauki matakai masu karfi na gyara, duk da kalubale da suka biyo baya, kuma suna gina tubalin sabuwar Njjeriya mai karfi da dogaro da kanta.

 

“Kokarinka a matsayin Shugaban Kasa na farfado da tattalin arziki, karfafa hukumomi da inganta tsaro abin yabo ne. Saboda haka, ina kira ga yan Nijeriya da su ci gaba da nuna hakuri da goyon baya domin ganin wadannan manufofi sun haifar da gagarumin sakamako a nan gaba,” in ji shi.

 

Ya c igaba da cewa; “Ga Mai Girma Gwamnan Jihar Sakkwato, Dr. Ahmed Aliyu (PhD, FCNA, ACIT), ina mika godiya ta musamman bisa jajircewarka wajen ci gaban jiharmu.

 

Ayyukanka a fannonin gine gine, kiwon lafiya, ilimi da tsaro sun nuna hangen nesan ka na gina Sakkwato daya, mai ci gaba da hadin kai. Jagorancinka ya dawo da kuzari a harkokin mulki tare da farfado da fatan al’umma.

 

Haka zalika, ina mika girmamawa da yabo ga jagoran siyasar mu, Mai Girma Sanata Aliyu Magatakarda Wamako, Sarkin Yamman Sakkwato, wanda hikimarsa, shawarwari da jajircewarsa ga jam’iyyar APC suka taka muhimmiyar rawa wajen gina siyasar Jihar Sakkwato da Arewa gaba daya. Goyon bayansa da jagorancinsa na ci gaba da zama ginshiki ga wannan gwamnati da kuma haske ga sabbin shugabanni masu tasowa.”

 

Mu shiga wannan sabuwar shekara da sabuwar a zama da niyyar ci gaba da goyon bayan shugabanninmu, Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu da Gwamna Ahmed Aliyu yayin da suke kokarin cika alkawurran da suka dauka.

 

Mu zama jakadun zaman lafiya, wakilan ci gaba da kuma gwarazan hadin kai a cikin al’ummominmu.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso
Manyan Labarai

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Next Post
Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Habaka Da Kashi 22% A 2025 Bisa Gagarumar Gudunmawar Bangaren Cartoon

Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Habaka Da Kashi 22% A 2025 Bisa Gagarumar Gudunmawar Bangaren Cartoon

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.