ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sabuwar Shekara: Sanata Danbaba Ya Taya ‘Yan Nijeriya Murna, Ya Yaba Da Jagorancin Tinubu

by Leadership Hausa
8 months ago

Daga Rabi’u Ali Indabawa

Sanata mai wakiltar Mazaɓar Sakkwato ta Kudu a Majalisar Dattawa ta 8 da ta 9, Ibrahim Abdullahi Danbaba Dambuwa (DBB), ya bayyana cewa, shugaba Bola Tinubu ya kudiri aniyar magance dukkan kalubalen da kasar nan ke ciki. Sanata Danbaba ya bayyana haka a cikin sakonsa na taya ‘yan Nijeriya murnar shiga sabuwar shekarar 2026, tare da addu’ar fatan alheri.

 

ADVERTISEMENT

“Yayin da muka shiga sabuwar shekarar 2026, ina mika gaisuwa ta musamman da fatan alheri ga daukacin al’ummar Jihar Sakkwato da kuma ‘yan Nijeriya baki daya. Allah ya sanya wannan shekara ta zama ta sabuwar fata, zaman lafiya da ci gaba mai dorewa ga kasarmu mai albarka,” in ji shi.

  • ’Yansanda Sun Kama Mutane 2 Kan Sace Matan Aure A Kaduna
  • Da Ɗumi-Ɗumi: Chelsea Ta Raba Gari Da Koci Enzo Maresca

Ya ce, “Ina amfani da wannan dama domin taya ‘yan Nijeriya murna da kuma mika gaisuwa ta musamman ga Mai Girma Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, jagora mai jarumta da kishin kasa wanda jajircewarsa wajen sauya fasalin Nijeriya ke kara zaburar da miliyoyin ‘yan kasa.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

 

“Gwamnatin Shugaban Kasa Bola Tinubu ta dauki matakai masu karfi na gyara, duk da kalubale da suka biyo baya, kuma suna gina tubalin sabuwar Njjeriya mai karfi da dogaro da kanta.

 

“Kokarinka a matsayin Shugaban Kasa na farfado da tattalin arziki, karfafa hukumomi da inganta tsaro abin yabo ne. Saboda haka, ina kira ga yan Nijeriya da su ci gaba da nuna hakuri da goyon baya domin ganin wadannan manufofi sun haifar da gagarumin sakamako a nan gaba,” in ji shi.

 

Ya c igaba da cewa; “Ga Mai Girma Gwamnan Jihar Sakkwato, Dr. Ahmed Aliyu (PhD, FCNA, ACIT), ina mika godiya ta musamman bisa jajircewarka wajen ci gaban jiharmu.

 

Ayyukanka a fannonin gine gine, kiwon lafiya, ilimi da tsaro sun nuna hangen nesan ka na gina Sakkwato daya, mai ci gaba da hadin kai. Jagorancinka ya dawo da kuzari a harkokin mulki tare da farfado da fatan al’umma.

 

Haka zalika, ina mika girmamawa da yabo ga jagoran siyasar mu, Mai Girma Sanata Aliyu Magatakarda Wamako, Sarkin Yamman Sakkwato, wanda hikimarsa, shawarwari da jajircewarsa ga jam’iyyar APC suka taka muhimmiyar rawa wajen gina siyasar Jihar Sakkwato da Arewa gaba daya. Goyon bayansa da jagorancinsa na ci gaba da zama ginshiki ga wannan gwamnati da kuma haske ga sabbin shugabanni masu tasowa.”

 

Mu shiga wannan sabuwar shekara da sabuwar a zama da niyyar ci gaba da goyon bayan shugabanninmu, Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu da Gwamna Ahmed Aliyu yayin da suke kokarin cika alkawurran da suka dauka.

 

Mu zama jakadun zaman lafiya, wakilan ci gaba da kuma gwarazan hadin kai a cikin al’ummominmu.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?
  • Leadership Hausa
    An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
  • Leadership Hausa
    Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja
  • Leadership Hausa
    Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

MASU ALAKA

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
Next Post
Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Habaka Da Kashi 22% A 2025 Bisa Gagarumar Gudunmawar Bangaren Cartoon

Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Habaka Da Kashi 22% A 2025 Bisa Gagarumar Gudunmawar Bangaren Cartoon

LABARAI MASU NASABA

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

September 10, 2026
Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

September 10, 2026
Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.