• Leadership Hausa
Saturday, March 25, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wike Ga Atiku : Kar Ka Zarge Ni In Ka Fadi A Zabe

by Abubakar Abba
7 months ago
in Siyasa
0
Wike Ga Atiku : Kar Ka Zarge Ni In Ka Fadi A Zabe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, ya sake fitar da wasu bayanai a kan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, inda ya ce wasu gwamnonin da suke kusa da Atiku na kitsa masa tuggun ya fadi a zaben 2023.

Wike ya sanar da hakan ne a yayin da ya ke kaddamar da sabin gidajen ‘yan Majalisar Dokoki na jihar.

  • Bangar Siyasa Ce Silar Rashin Ci Gaban Arewa –Alhaji Ibrahim
  • Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Shugaban Majalisar Wakilai, Femi Gbajabiamila ne, ya kaddamar da aikin.

Gwamnan ya kuma ya kai ruwa rana da Atiku kan yadda Atiku ya dauko gwamnan jihar Delta Ifeanyi Okowa, a matsayin mataimakinsa ya yi gargadi Atiku kar ya zargi PDP idan har ya fadi a zaben shugaban kasa a 2023.

Ya kuma karyata cewar, ya shigar da karar Atiku da PDP a gaban kotu kan zaben fidda-gwani da PDP ta gudanar a kwanan baya.

Labarai Masu Nasaba

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

‘Yan Nijeriya Sama Da Mutane 39 Ne Suka Mutu A Zaben 2023

Wike ya ci gaba da cewa, “Na yi shiru ne tare da mayar da hankali ne wajen samar wa da romon demokiradiyya ga PDP domin ta lashe zabe amma wasu na ta kokarin kitsa yadda PDP za ta sha kasa a zaben”.

A cewarsa, idan aka fadi a zaben kar wani ya kira sunana kuma na shaida wa dan rakarar hakan amma Atiku, ya tuhumi gwamnonin da ke zagaye da shi, inda ya kara da cewa, suna kitsa yadda za su bata min suna

Wike ya shawarci Atiku da ya umarci sauran mutanen da suke kewaye da shi, da su koma jihohin su domin su tabbatar da cin nasarar PDP a lokacin zaben na Shugaban kasa, inda ya yi nuni da cewa, irin wadandan Gwamnonin ne, suka janyo Atiku ya sha kasa a zaben a 2019.

Tags: 2023AtikuOkowaPDPWikeZabeZaben Fidda Gwani
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bangar Siyasa Ce Silar Rashin Ci Gaban Arewa –Alhaji Ibrahim

Next Post

NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

Related

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa
Siyasa

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

3 hours ago
‘Yan Nijeriya Sama Da Mutane 39 Ne Suka Mutu A Zaben 2023
Siyasa

‘Yan Nijeriya Sama Da Mutane 39 Ne Suka Mutu A Zaben 2023

11 hours ago
Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC
Siyasa

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

4 days ago
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar
Siyasa

PDP Na Zargin Gwamnan Zamfara Da Yunkurin Murde Sakamakon Karamar Hukumar Maradun

5 days ago
Da Dumi-Dumi: INEC Ta Ce Sakamakon Zaben Gwamnan Kebbi Bai Kammalu Ba
Siyasa

Da Dumi-Dumi: INEC Ta Ce Sakamakon Zaben Gwamnan Kebbi Bai Kammalu Ba

5 days ago
Dan Takarar PDP, Hon. Dauda Lawal Shi Ne A Gaba A Zaben Gwamnan Zamfara
Siyasa

Dan Takarar PDP, Hon. Dauda Lawal Shi Ne A Gaba A Zaben Gwamnan Zamfara

6 days ago
Next Post
NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

LABARAI MASU NASABA

Mun Kammala Nazari Kan Sakamakon Zaben Gwamnoni – INEC

Mun Kammala Nazari Kan Sakamakon Zaben Gwamnoni – INEC

March 25, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

March 25, 2023
An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

March 25, 2023
Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

March 25, 2023
Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

March 25, 2023
An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

March 25, 2023
Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

March 25, 2023
Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

March 25, 2023
Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

March 25, 2023
Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

March 25, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.