ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, September 12, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ɗalibai Ke Ɗaukar Darasi A Ƙasa, Cikin Rana Da Ƙarƙashin Bishiyoyi A Bauchi

by Abubakar Sulaiman
8 months ago
Darasi

Duk da aikin gyaran makarantu da ake ci gaba da yi a faɗin Jihar Bauchi, ɗaliban Makarantar Firamare ta Unguwar Harɗo da ke yankin Miri, ƙaramar hukumar Bauchi, har yanzu na karɓar darasi a ƙarƙashin zafin rana da inuwar bishiyoyi saboda rashin ajujuwa masu kujeru.

Wakilinmu ya gano cewa ɗaliban na fuskantar matsaloli wajen samun yanayi mai kyau na karatu, duk da ƙoƙarin malamai na ci gaba da koyarwa. ‘Yan jarida sun lura da wannan mummunan yanayi ne a ranar Alhamis yayin rangadin duba makarantu da Hukumar SUBEB ta jihar Bauchi ta yi a yankin Bauchi ta Kudu domin bibiyar fara zangon karatu na shekarar 2026/2027.

  • Gwamnan Bauchi 2027: Kungiya Ta Fara Nema Wa Farfesa Pate Kuri’a
  • ‘Yansanda Sun Cafke Mutum 2 Bisa Zargin Luwaɗi Da Ƙananan Yara A Bauchi 

Tawagar da Mallam Abbas Abdulmumini, Daraktan sashin Kula da Bibiya da Tantancewa na SUBEB, ya jagoranta, ya nuna rashin jin daɗi game da rashin ganin shugabar makarantar a bakin aiki. Ya jaddada cewa gwamnatin jihar Bauchi, ƙarƙashin jagorancin Shugaban SUBEB, Alhaji Adamu Muhammad Duguri, ba za ta amince da sakaci da aikin gwamnati ba.

ADVERTISEMENT

Sai dai Mallam Abdulmumini ya yaba wa al’ummar yankin bisa gina sabon ginin ajujuwa, tare da nuna gamsuwa da yawan ɗaliban da ke makarantar.

A wani ɓangarem kuma, Kwamishinan Ilimi na jihar, Dr. Mohammed Lawal Rimin Zayam, ya bayyana cewa matakin gyaran makarantu na nuna ƙudurin Gwamna Bala Mohammed na samar da yanayin karatu mai kyau, inda ya ce mataki na farko ya shafi makarantu 252, yayin da wasu 256 suka riga suka samu tantancewa domin shiga kashi na biyu na aikin.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Horar Da Malamai 250,000

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

Darasi Darasi Darasi

Darasi
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Mutane 24 Sun Mutu Bayan Shan
  • Abubakar Sulaiman
    Ɗalibai Sun Yi Watsi Da Tallafin Data, Sun Nemi Wi-Fi Kyauta A Makarantu Daga Gwamnati
  • Abubakar Sulaiman
    Yaƙin Amurka Da Iran Ya Janyo Asarar Fitar Da Ganga Biliyan 2.8 Na Mai
  • Abubakar Sulaiman
    Zan Dawo Da Tallafin Mai Ne Don Rage Farashin Fetur Da Na Sufuri – Atiku

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Horar Da Malamai 250,000
Ilimi

Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Horar Da Malamai 250,000

September 11, 2026
Darasi
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
Darasi
Ilimi

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

August 31, 2026
Next Post
Diflomasiyyar Sin Ta Ciri Tuta!

Diflomasiyyar Sin Ta Ciri Tuta!

LABARAI MASU NASABA

Masu Kera Motoci Na Kasar Sin Sun Lashe Lambobin Yabo Da Dama A Bikin Nune-nunen Motoci Na Turin

Masu Kera Motoci Na Kasar Sin Sun Lashe Lambobin Yabo Da Dama A Bikin Nune-nunen Motoci Na Turin

September 12, 2026
Kwamitin Sulhu Na MDD Ya Amince Da Tsawaita Takunkuman Sudan Na Gajeren Lokaci

Kwamitin Sulhu Na MDD Ya Amince Da Tsawaita Takunkuman Sudan Na Gajeren Lokaci

September 12, 2026
Xi Ya Gana Da Modi A New Delhi

Xi Ya Gana Da Modi A New Delhi

September 12, 2026
2027: Masana Sun Yi Gargaɗi Game Da Bangar Siyasa Da Kalaman Ɓatanci

2027: Masana Sun Yi Gargaɗi Game Da Bangar Siyasa Da Kalaman Ɓatanci

September 12, 2026
Kwamitin Sulhu Na MDD Ya Bayyana Damuwa Game Da Yadda Yanayin Hare-haren Ta’addanci Ke Sauyawa

Kwamitin Sulhu Na MDD Ya Bayyana Damuwa Game Da Yadda Yanayin Hare-haren Ta’addanci Ke Sauyawa

September 12, 2026
Mutane 24 Sun Mutu Bayan Shan

Mutane 24 Sun Mutu Bayan Shan

September 12, 2026
Tsohon Shugaban PDP Na Ƙasa Bamanga Tukur Ya Rasu Yana Da Shekara 91

Tsohon Shugaban PDP Na Ƙasa Bamanga Tukur Ya Rasu Yana Da Shekara 91

September 12, 2026
Gwamnatin Katsina

Abinda Kasafin Gwamna Raɗɗa Na Shekarar 2027 Ya Ƙunsa

September 12, 2026
Ɗalibai Sun Yi Watsi Da Tallafin Data, Sun Nemi Wi-Fi Kyauta A Makarantu Daga Gwamnati

Ɗalibai Sun Yi Watsi Da Tallafin Data, Sun Nemi Wi-Fi Kyauta A Makarantu Daga Gwamnati

September 12, 2026
Yaƙin Amurka Da Iran Ya Janyo Asarar Fitar Da Ganga Biliyan 2.8 Na Mai

Yaƙin Amurka Da Iran Ya Janyo Asarar Fitar Da Ganga Biliyan 2.8 Na Mai

September 12, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.