ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yajin Aikin ASUU Na Barazana Ga Ci Gaban Kasa

by Leadership Hausa
4 years ago
ASUU

Edita, don Allah ka ba ni fili a wannan jarida tamu mai farin jini don in kara sautin amon murya ta kan sauran muryoyin da ke ta kiraye-kiraye ga gwamnatin tarayya da kungiyar ASUU game da yajin aikin da kungiyar ke yi tsawon kimanin watanni takwas kenan.

Yau kusan wata 8 kenan jami’oi a Nijeriya suke a kulle sakamakon rikicin da yaki ci yaki cinyewa tsakanin Gwamnati da ASUU, rikicin da ya sam oasali tun kusan 1999, an yi gwamnatoci da dama wadanda suke gadar wannan rikici kuma haka suke shudewa ba tare da kawo karshen shi ba, a namu bangarenmu dalibai wannan rikicin ba karamin cutar da rayuwarmu yake ba, domin duk lokacin da aka tafi irin wannan yajin aiki, komai na karatunmu tsayawa yake, kuma sannan da yawan mu komawa gida mukeyi muna zaman banza zaman jiran tsammani, saboda ko da mutum ya nemi wani abin yi dole sai dai ya zama na wucin gadi.

Tun daga lokacin da aka fara rikita rikita tsakanin gwamnatin tarayya da ASUU ba a taba yin gwamnati da dalibai muka sanya rai da tsammanin za ta kawo karshen wannan rikici ba, irin wannan gwamnati ta mai girma shugaban kasa Muhammad Buhari, hakan kuwa ya samo asali ne sakamakon irin kyautata mata zato da muke yi da kuma yadda muka ga tana yawan ambatawa a wajen yakin neman zabe cewa zata kula da rayuwar matasa, kuma zata bai wa harkar ilimi mahimmanci, amma sai dai kash gashi gwamnati tana shirin karewa lamarina kokarin chanjawa, a ranar 26 ga watan June, 2022 mun hango minister ma’aikata a fadar gwamanati da keAbuja, bayan kammala zaman Majalisar Ministoci watau FEC yana mana Albishir da cewa kusan komai ya zo karshe yanzu jira kawai suke yi hukumomin da abin ya shafa su tattara reports zuwa ranar laraba sai a yi sign, jin wannan labarin ya faranta mana rai sosai, ammah sai gashi mun ji shiru har zuwa yanzu.

ADVERTISEMENT

Wani abu da ya kara daga mana hankali sai ji muka yi a ranar Litinin 4 ga watan Yuli Shugaban Kungiyar ASUU yana wata magana mai kama da habaici, inda ya cewa “a shirye suke su jira gwamnati ta neme su ko da nan da shekara 2 ne, inda ya kara da cewa su da membobinsu zasu tuka mortar hanya, su siyar da gyada domin su samu abin da zasu ci ”Wannann maganar ta daga mana hankali gaskiya, domin duk dalibi na kwarai dole ya tausayawa malamansa tsawon wata 8 basu da Albashi, da wannan muke rokon gwamnatin tarayyah karkashin shugabancin Muhammadu Buhari, don Allah su tausayawa mana, su cika mana Alkawarin da Suka mana lokacin Campaign, Su tausayawa halin da yan uwanmu matasa ka iya fadawa sakamakon wannan dogon yajin Aiki.

Umar Kabir Dakata, marubuci ne kuma matashi mai sharhi kan harkokin ilimi da rayuwar matasa, shi ne kuma shugaban kungiyar Arewa Media Writers na Jihar Kano.

LABARAI MASU NASABA

An Nemi Shugabanni Su Rungumi Tafarkin Adalci A Tsakanin Al’ummunsu

Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

ASUU
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Nijeriya
Rahotonni

An Nemi Shugabanni Su Rungumi Tafarkin Adalci A Tsakanin Al’ummunsu

June 20, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto
Rahotonni

Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

June 20, 2026
IMF
Rahotonni

Tattalin Arziƙin Ƙasa: Masana Sun Buƙaci Tinubu Ya Yi Hattara Da Shawarar IMF

June 20, 2026
Next Post
Manchester United Ta Kafa Mummunan Tarihi A Watannin Oktoba

Manchester United Ta Kafa Mummunan Tarihi A Watannin Oktoba

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.