ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yajin Aikin ASUU Na Barazana Ga Ci Gaban Kasa

by Leadership Hausa
4 years ago
ASUU

Edita, don Allah ka ba ni fili a wannan jarida tamu mai farin jini don in kara sautin amon murya ta kan sauran muryoyin da ke ta kiraye-kiraye ga gwamnatin tarayya da kungiyar ASUU game da yajin aikin da kungiyar ke yi tsawon kimanin watanni takwas kenan.

Yau kusan wata 8 kenan jami’oi a Nijeriya suke a kulle sakamakon rikicin da yaki ci yaki cinyewa tsakanin Gwamnati da ASUU, rikicin da ya sam oasali tun kusan 1999, an yi gwamnatoci da dama wadanda suke gadar wannan rikici kuma haka suke shudewa ba tare da kawo karshen shi ba, a namu bangarenmu dalibai wannan rikicin ba karamin cutar da rayuwarmu yake ba, domin duk lokacin da aka tafi irin wannan yajin aiki, komai na karatunmu tsayawa yake, kuma sannan da yawan mu komawa gida mukeyi muna zaman banza zaman jiran tsammani, saboda ko da mutum ya nemi wani abin yi dole sai dai ya zama na wucin gadi.

Tun daga lokacin da aka fara rikita rikita tsakanin gwamnatin tarayya da ASUU ba a taba yin gwamnati da dalibai muka sanya rai da tsammanin za ta kawo karshen wannan rikici ba, irin wannan gwamnati ta mai girma shugaban kasa Muhammad Buhari, hakan kuwa ya samo asali ne sakamakon irin kyautata mata zato da muke yi da kuma yadda muka ga tana yawan ambatawa a wajen yakin neman zabe cewa zata kula da rayuwar matasa, kuma zata bai wa harkar ilimi mahimmanci, amma sai dai kash gashi gwamnati tana shirin karewa lamarina kokarin chanjawa, a ranar 26 ga watan June, 2022 mun hango minister ma’aikata a fadar gwamanati da keAbuja, bayan kammala zaman Majalisar Ministoci watau FEC yana mana Albishir da cewa kusan komai ya zo karshe yanzu jira kawai suke yi hukumomin da abin ya shafa su tattara reports zuwa ranar laraba sai a yi sign, jin wannan labarin ya faranta mana rai sosai, ammah sai gashi mun ji shiru har zuwa yanzu.

ADVERTISEMENT

Wani abu da ya kara daga mana hankali sai ji muka yi a ranar Litinin 4 ga watan Yuli Shugaban Kungiyar ASUU yana wata magana mai kama da habaici, inda ya cewa “a shirye suke su jira gwamnati ta neme su ko da nan da shekara 2 ne, inda ya kara da cewa su da membobinsu zasu tuka mortar hanya, su siyar da gyada domin su samu abin da zasu ci ”Wannann maganar ta daga mana hankali gaskiya, domin duk dalibi na kwarai dole ya tausayawa malamansa tsawon wata 8 basu da Albashi, da wannan muke rokon gwamnatin tarayyah karkashin shugabancin Muhammadu Buhari, don Allah su tausayawa mana, su cika mana Alkawarin da Suka mana lokacin Campaign, Su tausayawa halin da yan uwanmu matasa ka iya fadawa sakamakon wannan dogon yajin Aiki.

Umar Kabir Dakata, marubuci ne kuma matashi mai sharhi kan harkokin ilimi da rayuwar matasa, shi ne kuma shugaban kungiyar Arewa Media Writers na Jihar Kano.

LABARAI MASU NASABA

Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja

Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

ASUU
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja
  • Leadership Hausa
    Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed
  • Leadership Hausa
    Batun Dawo Da Tallafin Mai Da Atiku Ya Yi Na Ci Gaba Da Tayar Da Kura
  • Leadership Hausa
    Batun Guguwar Kakar Yakin Neman Zabukan 2027 A Nijeriya

MASU ALAKA

Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Umarnin Kawo Karshen Matsalar Tsaro
Rahotonni

Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja

September 5, 2026
Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed
Rahotonni

Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

September 5, 2026
Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
Rahotonni

Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki

September 5, 2026
Next Post
Manchester United Ta Kafa Mummunan Tarihi A Watannin Oktoba

Manchester United Ta Kafa Mummunan Tarihi A Watannin Oktoba

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.