• Leadership Hausa
Monday, August 8, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

2023: Tinubu Ne Magaji Na, Cewar Buhari

by Khalid Idris Doya
2 months ago
in Siyasa
0
2023: Tinubu Ne Magaji Na, Cewar Buhari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya ya ayyana cewa yana goyon bayan zabin da jam’iyyar APC ta yi wa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a matsayin dan takararta na zaben 2023 dari bisa dari. 

Wannan batun na kunshe ne cikin rubutaccen amsa da shugaban ya yi wa tambayoyin da Bloomberg News suka masa.

  • Masu Garkuwa Sun Saki Tsohon Sakataren NFF, Hakimin Kauyen Zira Da Wasu
  • Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

Da aka tambayeshi idan zai fitar da dan takaran shugaban kasa wa zai zaba? Sai Buhari ya amsa da cewa, “Kwarai. Zan zabi dan takaran shugaban kasa na APC ne.

Da ya ke kuma kare takarar da gwamnan babban bankin Nijeriya (CBN) Godwin Emefiele ya yi a kwanakin baya, Buhari ya ce, Emefiele ya fuskanci zarge-zarge ne don yana matsayin gwamnan banki kuma shi din bai ba tsarin tafiyar da tattalin arziki ba.

A cewarsa, “Shugaban kasa ne ya nada gwamnan bankin CBN. Amma nadin nasa ya samu ne da tabbatarwar Majalisar Dattawan Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC

“Daga nan, Majalisar daraktocin CBN ne za su tantance da tabbatar da ko matakin da gwamnan CBN din ya dauka ya ci karo da wasu dokokin don tabbatar da zai iya gudanar da ayyukan da suke gabansa yadda ya kamata.”

Tags: APCBuhari TinubuCancantaZaben 2023
ShareTweetSendShare
Previous Post

Masu Garkuwa Sun Saki Tsohon Sakataren NFF, Hakimin Kauyen Zira Da Wasu

Next Post

Dan Takarar Gwamnan Katsina A NNPP Ya Ba Da Tallafin Miliyan 50 Ga ‘Yan Gudun Hijira

Related

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”
Siyasa

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

4 hours ago
2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC
Siyasa

2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC

12 hours ago
Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju
Siyasa

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

1 day ago
An Nemi Jam’iyyar APC Ta kara kaimi Wajen Biyan Bukatun ‘Yan Nijeriya
Siyasa

An Nemi Jam’iyyar APC Ta kara kaimi Wajen Biyan Bukatun ‘Yan Nijeriya

1 day ago
Babu Wata Baraka Tsakanina Da Dickson – Gwamnan Bayelsa, Diri
Siyasa

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Dickson – Gwamnan Bayelsa, Diri

2 days ago
Zamfara 2023: An Ƙaryata Jita-jitar Janyewar Takarar Dauda Lawal
Siyasa

Zamfara 2023: An Ƙaryata Jita-jitar Janyewar Takarar Dauda Lawal

2 days ago
Next Post
Katsina

Dan Takarar Gwamnan Katsina A NNPP Ya Ba Da Tallafin Miliyan 50 Ga ‘Yan Gudun Hijira

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

August 8, 2022
Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

August 8, 2022
Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

August 8, 2022
Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

August 8, 2022
Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

August 8, 2022
Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

August 8, 2022
Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

August 8, 2022
“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

August 8, 2022
Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

August 8, 2022
An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje

An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje

August 8, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.