ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2027: ADC Ta Caccaki Tinubu Kan Azarbabin Fara Yakin Neman Zabe

by Leadership Hausa
6 months ago
ADC

Jam’iyyar hadaka ta ADC ta caccaki Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bisa zarginsa da karkatar da hankalin al’umma daga matsalar tsaro da ke ta kara tabarbarewa a Nijeriya ta hanyar fara yakin neman sake zabensa a shekarar 2027 tun kafin lokaci ya yi.

Jam’iyyar ta ce matakin ba wai kawai yana lalata lamarin ba ne har ma da ingancin tsaro da shugaban kasa da kansa ya ayyana.

  • Tsohon Gwamnan Kaduna, El-Rufai, Ya Fice Daga SDP, Ya Koma ADC
  • 2027: Ganduje Ya Gargaɗi Mambobin APC Kan Fara Tallata Masu Neman Takarar Gwamna Da Wuri

A cikin wata sanarwa da sakatare yada labarai na jam’iyyar ADC, Malam Bolaji Abdullahi, ya sanya hannu, jam’iyyar adawa ta yi suka ga rahotannin da ke cewa shugaban kasa ya rarraba motocin da ke da alama ga yada siyasa karkashin shirinsa na ‘Ambassadors na Sabon Fata’ a fadin kasar nan.

ADVERTISEMENT

Ya yi gargadin cewa irin wannan aiki ya keta jadawalin kamfen din hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) kuma yana kawo damuwa ga tsarin mulki a wannan lokaci.

A cewar Abdullahi, wannan lamari na ci gaba da jefa shakku kan kokarin gwamnati wajen magance rashin tsaro da ke kara ta’azzara wanda ya sa da dama daga cikin ‘yan Nijeriya an yi garkuwa da su da tilasta musu na barin gidajensu da kuma gudanar da rayuwa cikin tsoro.

LABARAI MASU NASABA

PRP Ta Musanta Zargin Cewa Kwankwaso Ya Sayi Fom 69 Domin Kwace Jam’iyyar

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

“Jam’iyyar hadaka ta ADC tana cikin matukar damuwa da rahotannin da ke cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya raba jerin manyan motoci kirar Hilud, Land Cruiser, da motoci masu daukar fasinja kirar Hummer ga wakilan siyasa a fadin kasar nan, ta haka ne ya fara kamfaninsa na neman sake zabensa a 2027,” in ji Abdullahi.

Jam’iyya ta bayyana cewa yayin da kasar ke bukatar karfafa matakan tsaro da mayar da hankali ba tare da jinkiri ba wajen dawo da aminci, amma gwamnati na ci gaba da gudanar da ayyukan siyasa na yau da kullum duk da yadda mawuyacin halin da ‘yan kasa suke ciki.

“Yayin da a kullum ‘yan kasa na fama da matsalar garkuwa da mutane da kashe-kashe da yin kaura a daidai wannan lokaci kuma shugaban kasa ya raba motocin siyasa,” in ji Abdullahi.

ADC ta jaddada cewa kasar na bukatar a dauki matakan gaggawa kan shugabanci, ba kawai gudanar da sha’anin siyasa ba.

Jam’iyyar ta kuma bayyana Tinubu ya zama shugaban Nijeriya na farko da aka zaba da ya ayyana dokar ta-baci kan tsaro, yayin da ake zarginsa fara yakin nema zabe tun kafin lokaci ya yi.

Ya yi kira ga INEC da ta dauki matakan gaggawa don magance abin da ta bayyana a matsayin kararar doka a tsarin zabe.

ADC
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa
Siyasa

PRP Ta Musanta Zargin Cewa Kwankwaso Ya Sayi Fom 69 Domin Kwace Jam’iyyar

June 22, 2026
Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP
Siyasa

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

June 22, 2026
ADC Ta Sake Tabbatar Da Ibrahim Khalil A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano Na 2027
Siyasa

ADC Ta Sake Tabbatar Da Ibrahim Khalil A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano Na 2027

June 21, 2026
Next Post
Dawo Da Martabar Birnin Abuja Ta Hanyar Doka Da Oda Shi Ne Babbar Burin Wike – Mukthar Galadima

Dawo Da Martabar Birnin Abuja Ta Hanyar Doka Da Oda Shi Ne Babbar Burin Wike - Mukthar Galadima

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.