• Leadership Hausa
Friday, June 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Atiku Ya Nesanta Kansa Daga Rikicin Cikin Gida Na PDP A Ekiti

by Abubakar Abba
11 months ago
in Siyasa
0
Atiku Ya Nesanta Kansa Daga Rikicin Cikin Gida Na PDP A Ekiti
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata kungiya da aka yi wa lakabi da (TAM) mai goyon bayan takarar Atiku Abubakar a 2023, ta nesanta shi daga rikicin cikin na jam’iyyar PDP a jihar Ekiti.

Wasu a jihar na hasashen cewa rikicin ba zai rasa nasaba da tsamar siyasa da ke a tsakanin Atiku da gwamnan jihar Ribas Nyesom Wike, wanda ya kasance aminin siyasar tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ba.

  • ‘Yan Sanda Sun Cafke Barayin Ragon Layya 2 A Ogun
  • Yadda Muka Ji Rugugin Makamai Ta Ko Ina A Yayin Harin Fasa Gidan Yarin Kuje – Wasu Fursunoni

In za a iya tunawa, wasu ‘ya’yan kwamitin zartarwa na PDP da ke biyayya ga Fayose a ranar Litinin da ta wuce sun zabi Alaba Agboola, wanda kuma sananne ne wajen yin biyayya ga Sanara Biodun Olujimi, don cike gurbinsa da tsohon shugaban jam’iyyar jihar,  Bisi Kolawole.

Har ila yau, a wata ganawa a garin Ado da wanda ke yakar Fayose a cikin kwamitin zartarwar an zabi tsohon shugaban karamar hukumar Ado Ekiti a matsayin sabon shugaban na PDP jihar Ekiti.

Sai dai TAM a cikin sanarwar bayan taro da ta fitar a Ado Ekiti, sun sanar da cewa mai gidansu Atiku da kuma kungiyar ba abin da ya shafe su wannan rikicin na cikin gida ne.

Labarai Masu Nasaba

Maganar Gwamnan Zamfara Dauda Ya Mallaki Tiriliyan 9 Ba Gaskiya Ba Ne Bata Da Tushe

Kwana 2 Kafin Rantsuwa: Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima

Ta yi kira ga shugaban jam’iyyar na kasa, Dakta Iyorchia Ayu, da ya shiga tsakani don a kawo karshen rikicin.

Tags: 2023AtikuJihar EkitiKungiyaPDPRikiciTAMTsama
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Jigila Kai Tsaye Zuwa Sin Da Indiya

Next Post

Da Dumi-Dumi: Mune Muka Kai Hari Gidan Yarin Kuje – ISWAP

Related

Maganar Gwamnan Zamfara Dauda Ya Mallaki Tiriliyan 9 Ba Gaskiya Ba Ne Bata Da Tushe
Siyasa

Maganar Gwamnan Zamfara Dauda Ya Mallaki Tiriliyan 9 Ba Gaskiya Ba Ne Bata Da Tushe

12 hours ago
Kwana 2 Kafin Rantsuwa: Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima
Siyasa

Kwana 2 Kafin Rantsuwa: Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima

7 days ago
Jam’iyyar Labour Ta Yi Fatali Da Hukuncin Da Kotu Ta Yanke Kan Zababben Gwamnan Abia
Siyasa

Jam’iyyar Labour Ta Yi Fatali Da Hukuncin Da Kotu Ta Yanke Kan Zababben Gwamnan Abia

2 weeks ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Soke Nasarar Zababben Gwamnan Jihar Abia, Alex Otti
Manyan Labarai

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Soke Nasarar Zababben Gwamnan Jihar Abia, Alex Otti

2 weeks ago
Tinubu Da Kwankwaso Sun Gana A Faransa
Manyan Labarai

Tinubu Da Kwankwaso Sun Gana A Faransa

2 weeks ago
Zargin Dakatar Da Makarfi A PDP Tatsuniya Ce –Shugaba
Labarai

Zargin Dakatar Da Makarfi A PDP Tatsuniya Ce –Shugaba

2 weeks ago
Next Post
Da Dumi-Dumi: Mune Muka Kai Hari Gidan Yarin Kuje – ISWAP

Da Dumi-Dumi: Mune Muka Kai Hari Gidan Yarin Kuje - ISWAP

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

June 2, 2023
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

June 2, 2023
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

June 2, 2023
RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

June 2, 2023
Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

June 2, 2023
Jami’an Kasuwancin Sin Da Amurka Sun Amince Da Karfafa Muamala

Jami’an Kasuwancin Sin Da Amurka Sun Amince Da Karfafa Muamala

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.