Farashin Mai Ya Fadi Rigis Bayan Amurka Da Iran Sun Sasanta Kan Mashigar Hormuz
Farashin ɗanyen mai ya faɗi zuwa mafi ƙaranci cikin watanni uku bayan Amurka da Iran sun cimma yarjejeniya ta farko...
Farashin ɗanyen mai ya faɗi zuwa mafi ƙaranci cikin watanni uku bayan Amurka da Iran sun cimma yarjejeniya ta farko...
Wata kotu a ƙasar Norway ta samu Marius Borg Høiby, ɗan Gimbiya Mette-Marit, da laifin fyade sau biyu tare da...
Aƙalla mata 600 ne aka yi wa gwajin cutar sankarar mama a Jihar Katsina, yayin da aka gudanar da tiyata...
Rundunar ƴansanda ya ƙasa reshen jihar Binuwe ta tabbatar da kashe wasu da ake zargin ƴan bindiga ne su uku...
Tawagar ƙwallon ƙafa ta Jamus ta kafa sabon tarihi bayan doke Curaçao national football team da ci 7-1 a gasar...
Tsohon Hafsan Sojin Nijeriya, Tukur Buratai mai ritaya, ya yi gargaɗin cewa idan ba a ɗauki matakin gaggawa kan matsalar...
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya soki shirin Gwamnatin Tarayya na karɓo sabon bashi domin biyan...
Gwamnan Jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa ta ƙwato dazukan jihar daga hannun masu laifi, yana...
Mai fafutukar kare hakkin bil’adama kuma ɗan siyasa, Omoyele Sowore, ya yi kira ga ‘yan Nijeriya da su fito zanga-zanga...
Rundunar ƴansanda ta ƙasa reshan jihar Zamfara ta gano tare da tarwatsa wani bam na IED da ake zargin ‘yan...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.