ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwankwasiyya Ta Kai Ƙorafi DSS Kan Zargin Cin Zarafin Kwankwaso A Shafukan Sada Zumunta

by Muhammad
2 months ago
Screenshot

Screenshot

Ƙungiyar Kwankwasiyya ta kai ƙorafi Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) a Jihar Kano, inda ta zargi wasu jami’an Gwamnatin Kano da cin zarafin Kwankwaso ta shafukan sada zumunta, da musgunawa da kuma ɓata suna da ake yi wa shugabanninta a kafafen sada zumunta.

A cikin ƙorafin da aka rubuta ranar 9 ga Afrilu, 2026, aka aika wa Daraktan DSS na Jihar Kano, ƙungiyar ta buƙaci a gaggauta gudanar da bincike kan abin da ta bayyana a matsayin cin zarafi da ɓata sunan manyan mambobinta.

  • Yanzu- Yanzu Atiku, Obi, Kwankwaso, Mark Da Sauransu Sun Jagoranci Zanga-Zanga Zuwa INEC
  • 2027: Obi Da Kwankwaso Za Su Fafata Da Atiku Wajen Neman Takarar Shugaban Kasa A ADC

Waɗanda abin ya shafa sun haɗa da Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, Sanata Rufa’i Sani Hanga, da sauran jiga-jigan ƙungiyar Kwankwasiyya.

ADVERTISEMENT

Ƙorafin ya kuma yi zargin cewa wasu mutane da ke riƙe da muƙaman siyasa da na yaɗa labarai a gwamnatin Jihar Kano na da hannu a wannan shiri na cin zarafi ta intanet.

Daga cikin waɗanda aka ambata akwai Sanusi Bature Dawakin Tofa, mai magana da yawun gwamnan jihar; Salisu Yahaya Hotoro, shugaban matasan APC; Ibrahim Adam, mai bai wa gwamna shawara kan harkokin yaɗa labarai; Nuhu Dambazau, babban mai bayar da rahoto na musamman ga gwamna; da kuma Mukhtar S. Yahuza, da sauransu.

LABARAI MASU NASABA

2027: ADC Ta Fara Sulhunta Mambobinta Da Ba Su Gamsu Da Zaɓen Fidda Gwani Ba A Kaduna

A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

A cewar masu ƙorafin, ana zargin waɗannan mutane da amfani da shafukansu na sada zumunta daban-daban, musamman Facebook, wajen yaɗa “saƙonni na ɓata suna” kan shugabanni da magoya bayan ƙungiyar.

Ƙungiyar ta ce:

“Mun rubuto domin gabatar da ƙorafi a hukumance ga ofishinku dangane da ci gaba da cin zarafi ta yanar gizo, musgunawa, da kuma ɓata suna da ake yi wa shugabannin ƙungiyar Kwankwasiyya.”

Ta kuma buƙaci DSS da ta gudanar da cikakken bincike kan waɗannan zarge-zarge tare da ɗaukar matakan da suka dace, tana mai cewa lamarin na zama barazana ga zaman lafiyar siyasa da kuma mu’amala cikin lumana a kafafen sadarwar zamani a jihar.

Kwankwasiyya
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye
  • Muhammad
    Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed
  • Muhammad
    Kwankwaso Tamkar Tsuntsu Ne A Siyasa Da Yake Sauya Sheƙa Daga Nan Zuwa Can – Ganduje

MASU ALAKA

ADC Ta Fara Sayar Da Fom Din Takara Kafin Babban Taron Jam’iyya
Siyasa

2027: ADC Ta Fara Sulhunta Mambobinta Da Ba Su Gamsu Da Zaɓen Fidda Gwani Ba A Kaduna

June 9, 2026
A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara
Siyasa

A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

June 8, 2026
Shugabannin NDC Na Arewa Maso Yamma Sun Zargi Kwankwaso Da Ƙoƙarin Babakere
Siyasa

Shugabannin NDC Na Arewa Maso Yamma Sun Zargi Kwankwaso Da Ƙoƙarin Babakere

June 8, 2026
Next Post
Shugabar Jam’iyyar Kuomintang Ta Kai Ziyarar Girmamawa Kabarin Tunawa Da Sun Yat-sen Dake Birnin Beijing

Shugabar Jam’iyyar Kuomintang Ta Kai Ziyarar Girmamawa Kabarin Tunawa Da Sun Yat-sen Dake Birnin Beijing

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026
Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

June 13, 2026
Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

June 13, 2026
Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.