ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Lokaci Ya Yi Da Arewa Za Ta Farka Daga Bacci”

by Idris Aliyu Daudawa
7 months ago
lokaci

Shugaban ƙungiyar masu sayar da ganye da kayan marmari na Kasuwar Utako Babban Birnin Tarayya Abuja Hamza Mu’azu Karwai  yayi kira da Shugabannin ƙungiyar tuntuɓa ta Arewa su ƙara ta shi tsaye  wajen kare shi sashen na Arewa daga waɗansu abubuwan cin fuskar da ake yiwa Arewa da su ‘ya’yan nata, Shugaban bai tsaya anan ba saboda kuwa  ita ma ƙungiyar dattawan Arewa ya yi kira gare ta, ita ma ai tana da irin tata gudunmawar da za ta riƙa badawa wajen kare muradan shi sashen na Arewa.

Mu’azu ya bayyana hakan ne lokacin daya kiran manema labarai a ofishinsa da ya ke cikin kasuwar ta Utako,ya yi bayanin cewar ba wai kowane lokaci bane za’a tsaya a riƙa yin shiru, amma  ga shi ana yi ma ‘ayan Arewa cin kashi, su basu tsira cikin sashen na Arewa ba ballatana ace sun tafi  zuwa sashen Kudanci, domi mutanen da suka bar Zariya zuwa ɗaurin aure daga cikin mutum 32 haka aka sa wa motar tasu wuta,a ƙalla mutum 12 an kashe su wasu kuma sun samu raunuka, an kama mutane 22 da ake zargi da aikata laifi amma har yanzu abin shiru kamar an shuka Dussa.

  • Ci Gaban Fasahar AI A Kasar Sin Ya Nuna Gazawar Matakan Amurka Na Tare Hanyar Sin
  • Ta’addanci: Ko Matakan Shawo Kan Taɓarɓarewar Tsaro Za Su Yi Tasiri?

Ga kuma mutane 16 ƴan asalin Jihar Kano waɗanda suma an kashe su a Jihar Edo akan hanyarsu ta komawa gida Kano daga Fatakwal, suma hakan abin ya tafi kamar an kashe kiyashi,duk da yake ita gwamnatin Jihar Edo ta ce zata biya diyya. Mu’azu ya ce ba zai manta ba da harin da aka kai Tudun Biri inda aka ce Jirgin da mai da matuƙi yayi kuskure hakanan mutane 88 suka mutu wajen 66 sukasamu munanan raunuka, abin ya kasance sau biyu ne duk a rana ɗaya amma abin sai dai ace Allah ya ƙara kare mu.

ADVERTISEMENT

Ya ce muddin dai za ‘a ci gaba da tafiya cikin irin wannan yanayi na yadda ake nuna kamara bamu da makoma sai da I duk wanda ya ga dama ya ci mana mutunci a ja baki ayi shiru,hakan bai dace a ci gaba da tafiya hakan ba ɗaukar matakin da ya dace haka zai ta ci gaba. Ya ce da ace ‘yan asalin Jihar Edo ne aka kashe a Kano mi ake tsammanin zai faru.?

Ya yi kira da su Shugabannin cewar ba wai ya rena jagorancin da suke ba, amma da akwia buƙatar su sake zage damtse abin yana da matuƙar wuya. Dangane da ritaya Janar Christopher Musa da aka bada sunansa domin ba shi muƙamin Ministan tsaro, ya ce yana yi ma shi tafan alkhairi, daga ƙarshe ya yi kira da Gwamna Jihar Kano ya ci gaba da ɗaukar matakan tsaron da za su kai ga hana ‘yan ta’adda shiga Kano suna garkuwa da mutane tare da kashe su, Allah ya kiyaye yana kuma yi ma shi fatan alkhairi.

LABARAI MASU NASABA

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

lokaci
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso
Manyan Labarai

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Next Post
lokaci

Amfanin Zogale Ga Lafiyar Jikin Ɗan’adam

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.