• Leadership Hausa
Thursday, March 23, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisar Malaman Musulunci Ta Oyo Sun Nada Ganduje Sarautar ALAUDDEN Na Yarbawa

by Muhammad
9 months ago
in Masarautu
0
Majalisar Malaman Musulunci Ta Oyo Sun Nada Ganduje Sarautar ALAUDDEN Na Yarbawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Bikin Nadin Sabon Sarkin Jere Na 11 Ya Kayatar

Yadda Bikin Bai Wa Sarkin Kagara Sandar Girma Ya Gudana

A ranar Asabar 18 ga watan Yuni, Majalisar malamai ta yankin jihohin Yarbawa wanda suke da cibiya a Ibadan babban birnin jihar Oyo suka nada gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje, Sarautar ALAUDDEN Na YORUBAWA (ALADDIN Na YORUBA).

An yi nadin sarautar ne karkashin Jagorancin Shugaban majalisar limamai da malamai na Jihar Oyo, Sheikh Abdulganiyy Abubakar (AGBOLOMOKEKERE).

  • Ganduje Ya Nada Baffa A Matsayin Shugaban Hukumar Kare Hakkin Masu Siye Da Siyarwa 
  • Majalisar Dokokin Kano Ta Amince Ganduje Ya Ciyo Bashin Biliyan 10 Don Sayen Na’urar CCTV

Hadimin gwamnan Kan daukar hoto, ya bayyana cewa, Shugaban majalisar malaman ya ce, ana bayar da sarautar ne kadai ga musulmi mai riko da addini da kuma yi wa addinin hidima inda bincikensu ya tabbatar musu da gwamnan Kano Ganduje shi ne ya cika wannan sharudan.

Idan za’a iya tunawa gwamna Ganduje shi ne shugaban gidauniyar addinin musulunci ta Ganduje foundation wacce ta shafe sama da shekaru Ashirin tana hidima ga addini, musamman wajen gina Masallatai, Makarantu, Asibitoci, aikin gina rijiyoyin burtsatse, musluntar da maguzawa da sauran su.

Tags: GandujeOyoYarbawa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Majalisar Dattawa Zata Tantance Sunayen Ministocin Buhari Ranar Laraba Mai Zuwa

Next Post

Ba Zamu Zura Idanu Ana Kai Hare-hare Coci Ba —Buhari

Related

Bikin Nadin Sabon Sarkin Jere Na 11 Ya Kayatar
Masarautu

Bikin Nadin Sabon Sarkin Jere Na 11 Ya Kayatar

3 months ago
Majalisar
Masarautu

Yadda Bikin Bai Wa Sarkin Kagara Sandar Girma Ya Gudana

3 months ago
Dakta Olusola Saraki: Shekara 10 Da Rasuwar Dattijon Arziki, Baya Goya Marayu
Manyan Labarai

Dakta Olusola Saraki: Shekara 10 Da Rasuwar Dattijon Arziki, Baya Goya Marayu

4 months ago
Gwamnan Bauchi Ya Mika Wa Sarkin Katagum Sandar Girma
Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Mika Wa Sarkin Katagum Sandar Girma

4 months ago
Bagudu Ya Amince Da Nadin Sarakunan Gargajiya 2 A Masarautar Yauri Ta Jihar Kebbi
Masarautu

Bagudu Ya Amince Da Nadin Sarakunan Gargajiya 2 A Masarautar Yauri Ta Jihar Kebbi

4 months ago
Zabarmawa Sun Yi Gagarumin Taro A Kebbi
Masarautu

Zabarmawa Sun Yi Gagarumin Taro A Kebbi

6 months ago
Next Post
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su

Ba Zamu Zura Idanu Ana Kai Hare-hare Coci Ba —Buhari

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 23, 2023
An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

March 23, 2023
Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

March 23, 2023
Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

March 23, 2023
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

March 23, 2023
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

March 23, 2023
Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

March 23, 2023
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

March 23, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

March 23, 2023
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

March 23, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.