ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Da Türkiye Sun Amince Da Kafa Cibiyar Horar Da Sojoji

by Abubakar Sulaiman
2 months ago

Gwamnatin Nijeriya da ƙasar Türkiye sun ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro bayan cimma yarjejeniya kan kafa cibiyar horas da sojoji a Nijeriya. An cimma wannan matsaya ne tsakanin Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa (mai ritaya), da takwaransa na Türkiye a taron Antalya Diplomacy Forum 2026.

Sanarwar da Ma’aikatar Tsaro ta Nijeriya ta fitar ta ce tawagar ƙasar ta haɗa da Ministan Tsaro, Babban Hafsan Sojin Sama, wakilin jakadancin Nijeriya a Türkiye, mai ba da shawara kan tsaro da sauran manyan jami’ai. Ta ce ganawar ta sake jaddada kyakkyawar alaƙar da ke tsakanin ƙasashen biyu tare da samar da yarjejeniyoyi masu muhimmanci domin ƙarfafa ƙarfin tsaron Nijeriya da tallafa wa manufar “Renewed Hope” ta Shugaba Bola Tinubu.

  • Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri
  • Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino
  • ’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa
  • Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba
  • An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

Daga cikin muhimman abubuwan da aka cimma akwai shirye-shiryen horaswa ga sojojin Nijeriya a fannoni kamar yaƙi da ta’addanci, da tattara bayanan sirri, da yaƙi da jiragen sama marasa matuƙi da kuma horon ayyukan Majalisar Ɗinkin Duniya. Haka kuma an amince da kafa babbar cibiyar horaswa a Nijeriya a matsayin cibiyar ƙwarewa ta dogon lokaci, inda Nijeriya za ta samar da wuri na wucin gadi da kuma gano wuri a gabar teku domin gina cibiyar ta dindindin.

ADVERTISEMENT

Ɓangarorin biyu sun kuma amince da haɗin gwuiwa kan musayar fasaha, da horaswa da kula da kayan aiki da kuma haɗin gwuiwar ƙirƙira, tare da shirin zurfafa alaƙa ta hanyar dandamali kamar IDEF 2026.

Türkiye ta kuma nuna shirinta na tallafawa Nijeriya da na’urorin sa ido na zamani, jiragen sama marasa matuƙi da sauran kayan aiki, tare da fara tattaunawa kan tsaron iyakoki da musayar bayanan sirri, yayin da za a fara aiwatar da yarjejeniyar cikin matakai ciki har da horaswa da gina cibiyoyi a Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Ta’adda Sun Ƙone Shingen Bincike Na NSCDC, Sun Sace Wani Mutum A Kebbi

Ƴan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gundumar Gwande A Jihar Filato

Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Masu Ɓoye Gas Ɗin Girki
  • Abubakar Sulaiman
    Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Sowore A Gidan Yarin Kuje
  • Abubakar Sulaiman
    Yanzu-Yanzu: An Kashe Manoma 18 Da Raunata Wasu A Wani Sabon Hari A Filato

MASU ALAKA

Ƴan Ta’adda Sun Ƙone Shingen Bincike Na NSCDC, Sun Sace Wani Mutum A Kebbi
Tsaro

Ƴan Ta’adda Sun Ƙone Shingen Bincike Na NSCDC, Sun Sace Wani Mutum A Kebbi

June 21, 2026
Ƴan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gundumar Gwande A Jihar Filato
Tsaro

Ƴan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gundumar Gwande A Jihar Filato

June 19, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Manyan Labarai

Mata Ta Hallaka Mijinta Da Wuƙa Watanni Biyu Bayan Aure A Kano

June 17, 2026
Next Post
Iran Ba Zata Halarci Tattaunawa Da Amurka Karo Na Biyu A Pakistan Ba

Iran Ba Zata Halarci Tattaunawa Da Amurka Karo Na Biyu A Pakistan Ba

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.