ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tashar Jiragen Ruwa Ta Lekki Ta Fara Tarbar Kwantaina Daga Kasashen Afirka

by Leadership Hausa
6 months ago
lekki

Daga Abubakar Abba

Tasahar Jiragen Ruwa ta Lekki da ke a Jihar Legas, ta fara tarbar manyan kayan da aka yo jigilarsu daga yankunan Tashoshin Jiragen Ruwa na wasu kasashen da ke Afirka, inda ta fara tarbar Kwantainoni kaso 20, da aka yo jigilaru a 2025.

Jaridar BusinessDay ta ruwaito cewa, hakan ya zama wata babbar nasara ta farko ga kasar nan, tun bayan fara gudanar da tura ababen hawa daga Tashar TinCan island a 2024. Zuwa kasar China.

  • Shari’ar Annabi SAW Ta Fi Ta Sauran Annabawa Sauƙi
  • Buƙatar A Sake Duba Sabuwar Dokar Haraji

A cewar wasu alkaluman da aka fitar a hukumance, a yanzu wajen ajiya kayan da aka yo jigilarsu a Tasahar, sun kai kimanin kaso 50 daga kaso 20, a watan Yulin 2025.

ADVERTISEMENT

Babban Jami’in da ke kula da ke sanya ido a wajen da akae ajiya kaya a Tasahar ta Lekki Ajay Tyagi, ya bayyana cewa, a yanzu haka ana sauke Kwantainoni da dama a wajen aje kayan na Tashar wadanda kuma ake tura su zuwa Tashar Jiragen Ruwa ta Tema, da ke a kasar Côte d’Iboire.

Tyagi ya sanar da cewa, Tashar ta Lekki, na ci gaba da samun karuwar shigo da Kwantainoni kafin kaisu, zuwa wasu kasuwannin da ke makwabtaka da da sauran kasashe.

LABARAI MASU NASABA

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

Shi kuwa Manajan Darakta da ke kula da wajen aje kayan a Tashar ta Lekki Jedrzej Mierzewski, ya sanar da cewa, kasuwar ta cikin kasar nan na kara bayar da wata damar wajen janyo ra’ayin masu shigo da kaya ta ruwa, zuwa cikin kasar nan.

Ya kara da cewa, hakan na kuma kara samar da sauki wajen shigo da kaya ta hanyar ruwa, zuwa cikin kasar.

Mierzewski ya kuma yi gargadi da cewa, tura kayan ya danganta ne, bisa yin hadin guiwa a tsakanin masu tafiyar da wguraren da ake ajiye kayan da aka shigo da su da masu sanya ido da kuma abokan hudda.

“Muna bukatar mu rinka yin aiki kafada da kafada da sauran masu ruwa da tsaki da ke a fannin na sufurin Jiragen Ruwa, kuma zamu iya samar da farashin da za a iya yin gasa akansa wanda ya yi daidai da tsarin sufurin Jiragen Ruwa na kasar nan, “Inji shi.

Ya yi nuni da cewa, yanayin kwarewar da aka samu daga kasar Poland ta shekaru da dama, wani misali ne kan yadda hakan ya samar da sabon babin gudanar da gasa a Tashar Jiragen Ruwan.

A cewarsa, a wancan lokacin daga Tashar Jiragen Ruwan ta kasar ta Poland, ana tura kaya zuwa Tashoshin Jiragen Ruwa na kasar Jamus

A cewar mahukuntan Tashar ta Lekki, a yanzu haka ana sauke mayan motoci kimanin 200 da suka yo jigilar kaya zuwa Tashar, wanda hakan ke ci gaba da faruwa, saboda samar da na’urar zamani da a turance, ake kira da electronic call-up system wacce ke kara ingnata ayyukan da ake gudanarwa a Tashar.

Kazalika, mahukuntan Tashar sun bayyana cewa, kara fadada aikin Tashar ta Lekki, ya dogara ne kawai kan kara samun gudanar da ayyuka tare da kara samar da kayan aiki a daukacin tsarin na hada-hadar sufurin Jiragen Ruwa.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Next Post
Gwamna Abba Ya Kammala Shirye-shiryen Komawa APC A Ranar Litinin

Gwamna Abba Ya Kammala Shirye-shiryen Komawa APC A Ranar Litinin

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Mataimakin Babban Sakataren MDD Ya Yaba Wa Dabarun Sin Kan Mulkin Kasa

Tsohon Mataimakin Babban Sakataren MDD Ya Yaba Wa Dabarun Sin Kan Mulkin Kasa

June 26, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Sabbin Matakan Dakile Haɗura A  Titin Bypass

Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Sabbin Matakan Dakile Haɗura A Titin Bypass

June 26, 2026
Disu

IGP Disu Ya Hana Jami’an Ƴansanda Yin Amfani Da TikTok Da Instagram Da Sauransu

June 26, 2026
Sin Ta Habaka Karfin Soja Ne Don Kare Ikon Mallakar Kasa Da Muradun Ci Gaba

Sin Ta Habaka Karfin Soja Ne Don Kare Ikon Mallakar Kasa Da Muradun Ci Gaba

June 26, 2026

Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Fara Aikin Gina Mayankar Zamani A Garin Jos

June 26, 2026
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Amfani Da Haraji Ba Bisa Ka’ida Ba Ta Fakewa Da Zargin “Kwadagon Tilas”

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Amfani Da Haraji Ba Bisa Ka’ida Ba Ta Fakewa Da Zargin “Kwadagon Tilas”

June 26, 2026
NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

June 26, 2026
An Fitar da Jadawalin Wasannin Zagayen Farko Na Gasar Carabao Cup ta 2026/2027

An Fitar da Jadawalin Wasannin Zagayen Farko Na Gasar Carabao Cup ta 2026/2027

June 26, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ba Ta Da Hujjar Umartar INEC Ta Soke Rajistar Jam’iyyu —Uban Doman Lafiya

June 26, 2026
Xi Ya Mika Jaje Kan Mummunar Girgizar Kasar Venezuela

Xi Ya Mika Jaje Kan Mummunar Girgizar Kasar Venezuela

June 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.