ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tashar Jiragen Ruwa Ta Lekki Ta Fara Tarbar Kwantaina Daga Kasashen Afirka

by Leadership Hausa
5 months ago
lekki

Daga Abubakar Abba

Tasahar Jiragen Ruwa ta Lekki da ke a Jihar Legas, ta fara tarbar manyan kayan da aka yo jigilarsu daga yankunan Tashoshin Jiragen Ruwa na wasu kasashen da ke Afirka, inda ta fara tarbar Kwantainoni kaso 20, da aka yo jigilaru a 2025.

Jaridar BusinessDay ta ruwaito cewa, hakan ya zama wata babbar nasara ta farko ga kasar nan, tun bayan fara gudanar da tura ababen hawa daga Tashar TinCan island a 2024. Zuwa kasar China.

  • Shari’ar Annabi SAW Ta Fi Ta Sauran Annabawa Sauƙi
  • Buƙatar A Sake Duba Sabuwar Dokar Haraji

A cewar wasu alkaluman da aka fitar a hukumance, a yanzu wajen ajiya kayan da aka yo jigilarsu a Tasahar, sun kai kimanin kaso 50 daga kaso 20, a watan Yulin 2025.

ADVERTISEMENT

Babban Jami’in da ke kula da ke sanya ido a wajen da akae ajiya kaya a Tasahar ta Lekki Ajay Tyagi, ya bayyana cewa, a yanzu haka ana sauke Kwantainoni da dama a wajen aje kayan na Tashar wadanda kuma ake tura su zuwa Tashar Jiragen Ruwa ta Tema, da ke a kasar Côte d’Iboire.

Tyagi ya sanar da cewa, Tashar ta Lekki, na ci gaba da samun karuwar shigo da Kwantainoni kafin kaisu, zuwa wasu kasuwannin da ke makwabtaka da da sauran kasashe.

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

Shi kuwa Manajan Darakta da ke kula da wajen aje kayan a Tashar ta Lekki Jedrzej Mierzewski, ya sanar da cewa, kasuwar ta cikin kasar nan na kara bayar da wata damar wajen janyo ra’ayin masu shigo da kaya ta ruwa, zuwa cikin kasar nan.

Ya kara da cewa, hakan na kuma kara samar da sauki wajen shigo da kaya ta hanyar ruwa, zuwa cikin kasar.

Mierzewski ya kuma yi gargadi da cewa, tura kayan ya danganta ne, bisa yin hadin guiwa a tsakanin masu tafiyar da wguraren da ake ajiye kayan da aka shigo da su da masu sanya ido da kuma abokan hudda.

“Muna bukatar mu rinka yin aiki kafada da kafada da sauran masu ruwa da tsaki da ke a fannin na sufurin Jiragen Ruwa, kuma zamu iya samar da farashin da za a iya yin gasa akansa wanda ya yi daidai da tsarin sufurin Jiragen Ruwa na kasar nan, “Inji shi.

Ya yi nuni da cewa, yanayin kwarewar da aka samu daga kasar Poland ta shekaru da dama, wani misali ne kan yadda hakan ya samar da sabon babin gudanar da gasa a Tashar Jiragen Ruwan.

A cewarsa, a wancan lokacin daga Tashar Jiragen Ruwan ta kasar ta Poland, ana tura kaya zuwa Tashoshin Jiragen Ruwa na kasar Jamus

A cewar mahukuntan Tashar ta Lekki, a yanzu haka ana sauke mayan motoci kimanin 200 da suka yo jigilar kaya zuwa Tashar, wanda hakan ke ci gaba da faruwa, saboda samar da na’urar zamani da a turance, ake kira da electronic call-up system wacce ke kara ingnata ayyukan da ake gudanarwa a Tashar.

Kazalika, mahukuntan Tashar sun bayyana cewa, kara fadada aikin Tashar ta Lekki, ya dogara ne kawai kan kara samun gudanar da ayyuka tare da kara samar da kayan aiki a daukacin tsarin na hada-hadar sufurin Jiragen Ruwa.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe

MASU ALAKA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tattalin Arziki

Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas

May 24, 2026
Next Post
Gwamna Abba Ya Kammala Shirye-shiryen Komawa APC A Ranar Litinin

Gwamna Abba Ya Kammala Shirye-shiryen Komawa APC A Ranar Litinin

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.