ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Umarci A Janye Ƴansandan Da Ke Tsaron Manyan Mutane

by Abubakar Sulaiman
7 months ago
Tinubu

LABARAI MASU NASABA

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

Kotu Ta Soke Rajistar Jam’iyyar NDC A Matsayin Jam’iyyar Siyasa

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin a janye dukkan ƴansandan da ke gadin manyan mutane (VIPs) a fadin ƙasar nan, domin mayar da su ga aikinsu na asali na kare al’umma. Wannan sabon umarni ya fito ne bayan wani taron tsaro da shugaban ƙasar ya gudanar a Abuja tare da shugabannin Sojoji, da rundunar DSS.

A cewar umarnin fadar shugaban ƙasa, daga yanzu duk wani babban mutum da ke buƙatar kariya zai nemi jami’an tsaro daga Hukumar NSCDC maimakon  ƴansanda. Wannan mataki ya biyo bayan ƙarancin ƴansanda a sassa da dama na ƙasar, musamman yankunan da ke da nisa, lamarin da ya sa ba a samun wadatacciyar kariya ga jama’a.

  • Fashi Da Makami: An Yanke Wa ’Yan Nijeriya Hudu Mazauna Birtaniya Hukuncin Daurin Shekara 55 A Gidan Yari
  • ’Yansanda Sun Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Ta’adda Ne A Jihar Kebbi

Shugaba Tinubu na da burin ƙara yawan jami’an ƴansanda a ƙananan  hukumomi da ƙauyuka, domin inganta tsaro a lokacin da ake ci gaba da fama da ƙalubalen tsaro iri-iri. Tuni shugaban ya amince da ɗaukar sabbin ƴansanda 30,000, tare da haɗa kai da jihohi wajen inganta cibiyoyin horaswa na rundunar a fadin ƙasa.

ADVERTISEMENT

Taron tsaron na ranar Lahadi ya samu halartar manyan jami’an tsaro, ciki har da Babban Hafsan Sojan Ƙasa, da Laftanar Janar Waidi Shaibu; da Babban Hafsan Sojan Sama, Air Marshal Sunday Kelvin Aneke; da Babban Sufeton Ƴansanda, Kayode Egbetokun; da Daraktan DSS, Tosin Adeola Ajayi.

Tinubu
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Kotu Ta Soke Rajistar Jam’iyyar NDC A Matsayin Jam’iyyar Siyasa
  • Abubakar Sulaiman
    Za A Sake Nazarin Mafi Ƙarancin Albashi A Nijeriya – Gbajabiamila
  • Abubakar Sulaiman
    Har Yanzu Ba Mu Karɓi Kuɗaɗen Da Aka Ware Mana Na Zaɓukan 2027 Ba – INEC
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincike Kan Mutuwar Ɗaliba A Wata Sakandiren Kano

MASU ALAKA

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta
Manyan Labarai

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

June 26, 2026
Kotu Ta Soke Rajistar Jam’iyyar NDC A Matsayin Jam’iyyar Siyasa
Manyan Labarai

Kotu Ta Soke Rajistar Jam’iyyar NDC A Matsayin Jam’iyyar Siyasa

June 26, 2026
Za A Sake Nazarin Mafi Ƙarancin Albashi A Nijeriya – Gbajabiamila
Manyan Labarai

Za A Sake Nazarin Mafi Ƙarancin Albashi A Nijeriya – Gbajabiamila

June 26, 2026
Next Post
Gwamnatin Bauchi Ta Ba Da Umarnin Rufe Makarantu Gaba Ɗaya

Gwamnatin Bauchi Ta Ba Da Umarnin Rufe Makarantu Gaba Ɗaya

LABARAI MASU NASABA

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

June 26, 2026
An Fitar da Jadawalin Wasannin Zagayen Farko Na Gasar Carabao Cup ta 2026/2027

An Fitar da Jadawalin Wasannin Zagayen Farko Na Gasar Carabao Cup ta 2026/2027

June 26, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ba Ta Da Hujjar Umartar INEC Ta Soke Rajistar Jam’iyyu —Uban Doman Lafiya

June 26, 2026
Xi Ya Mika Jaje Kan Mummunar Girgizar Kasar Venezuela

Xi Ya Mika Jaje Kan Mummunar Girgizar Kasar Venezuela

June 26, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
sikila

Buƙatar Mayar Da Hankali Wajen Kawo Ƙarshen Ciwon Sikila A Nijeriya

June 26, 2026
Sin Ta Bankado Laifukan Miyagun Kwayoyi 12,000 A Watanni Biyar Na Farkon Bana

Sin Ta Bankado Laifukan Miyagun Kwayoyi 12,000 A Watanni Biyar Na Farkon Bana

June 26, 2026
Fahimtar “Karin Damar Sin” Bisa Tsarin “Amfani Da Kirkire-Kirkire A Mabambantan Bangarori” Na Sin

Fahimtar “Karin Damar Sin” Bisa Tsarin “Amfani Da Kirkire-Kirkire A Mabambantan Bangarori” Na Sin

June 26, 2026
makarfi

Ci-ma-zaunen Ƴan Siyasa Ne Ke Tunanin Yin Maguɗi A Zaɓen 2027 – Makarfi

June 26, 2026
Babban Ruhin Kafa Jam’Iyyar JKS: Me Ya Sa Jks Ta Iya Samun Gaggarumin Nasara

Babban Ruhin Kafa Jam’Iyyar JKS: Me Ya Sa Jks Ta Iya Samun Gaggarumin Nasara

June 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.