ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wadanne Kasashe Ne Ba Su Taba Zuwa Kofin Afirka Ba?

by Abba Ibrahim Wada
5 months ago

Kawo yanzu tuni aka buga gasar cin kofin Afirka na shekara ta 2025 wanda kasar Moroko take karbar bakunci, gasar da ake ganin an dade ba a tsara gasa wadda ta ja hankalin magoya baya ba irin wannan.

Hankula tuni suka karkata kan gasar cin kofin Afirka da ake afatawa a Morocco hankali ya fara komawa kan lissafe-lissafen yadda gasar za ta kaya. Wannan ne karo na 35 da ake fafata gasar tun daga watan Fabrailun shekarar 1957 da aka fara babbar gasar ta nahiyar Afirka.

  • Jam’iyyar NNPP Za Ta Yi Gagarumin Tasiri A Zaben 2027 – Kwankwaso
  • Manyan Ƙalubale 5 Da Janar Christopher Musa Zai Fuskanta Domin Yin Nasara

Kasashe 24 ne ke fafatawa a gasar ta AFCON ta bana wadda aka fara daga ranar 21 ga watan Disamban 2025 zuwa 18 ga watan Janairun 2026. To sai dai akwai wasu kasashe guda 10 da ba su sami gurbin shiga gasar ba ko kuma ma ba su taba zuwa gasar ba a tsawon rayuwarsu. Wadannan kasashen su ne kamar haka:

ADVERTISEMENT

Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya. Chad, Djibouti, Eritrea, Eswatini, Lesotho, São Tomé da Príncipe Seychelles, Somalia, Sudan ta Kudu

An dai karkasa tawagar kasashe 24 da ke fafatawa a gasar ne zuwa rukunoni guda shida, inda kowane rukuni ke dauke da tawagar kasashe guda hudu a cikinsa kuma tawagogin za su fafata a tsakaninsu domin fitar da guda biyu da suka yi zarra a matakin farko.

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Kuma kamar yadda yake a tsare, kasashen ne za su tsallaka zuwa zagaye na biyu ko kuma zagayen da ake kira ‘yan 16, inda za a fara fafata kifa daya kwale kamar yadda ake yi a kowacce gasa.

Kasar Morocco ce ta karbi bakuncin gasar ta bana, inda ake tunanin za a nishadu ganin irin yadda kasar ta zuba jari matuka a harkar wasanni, musamman ma harkar kwallon kafa, inda har ta samu shiga cikin kasashen da za su yi hadaka wajen karbar bakuncin gasar cin kofin duniya ta 2030.

Daga cikin sauyin da aka samu a gasar ta bana, akwai canjin lokaci, inda maimakon tsakanin watan Yuni zuwa Yuli da aka saba, a bana za a fara gasar ne a watan Disamba, matakin da aka dauka saboda shirye-shiryen gasar cin kofin duniya da ake yi.

Kuma wannan shi ne a karon farko da za a yi gasar cin kofin Afirka a lokacin da ake bikin Kirsimeti da na sabuwar shekara, lamarin da bai yi wa wasu masoya kwallon kafa musamman a nahiyar Afirka dadi ba.

Kanu, Salah, Drogba, Da Manyan ‘Yan Wasa

Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ko Kasan ‘Yanwasan Da Za Su Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe?
  • Abba Ibrahim Wada
    Nijeriya Ta Samu Lambobin Yabo 16 A Wasannin Tseren Keke
  • Abba Ibrahim Wada
    Nijeriya Za Ta Karbi Bakuncin Babban Taron Hukumar CAF Na Bana
  • Abba Ibrahim Wada
    Shin Ko Arsenal Za Ta Mamaye Duniya?

MASU ALAKA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya
Wasanni

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Galatasaray Ta Sanya Farashin Yuro Miliyan 150 Kan Osimhen, Chelsea Ta Nuna Sha’awar Ɗaukarsa
Wasanni

Galatasaray Ta Sanya Farashin Yuro Miliyan 150 Kan Osimhen, Chelsea Ta Nuna Sha’awar Ɗaukarsa

June 2, 2026
Next Post
Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Samar Da Auduga A Shekarar 2025

Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Samar Da Auduga A Shekarar 2025

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.