ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wadanne Kasashe Ne Ba Su Taba Zuwa Kofin Afirka Ba?

by Abba Ibrahim Wada
7 months ago

Kawo yanzu tuni aka buga gasar cin kofin Afirka na shekara ta 2025 wanda kasar Moroko take karbar bakunci, gasar da ake ganin an dade ba a tsara gasa wadda ta ja hankalin magoya baya ba irin wannan.

Hankula tuni suka karkata kan gasar cin kofin Afirka da ake afatawa a Morocco hankali ya fara komawa kan lissafe-lissafen yadda gasar za ta kaya. Wannan ne karo na 35 da ake fafata gasar tun daga watan Fabrailun shekarar 1957 da aka fara babbar gasar ta nahiyar Afirka.

  • Jam’iyyar NNPP Za Ta Yi Gagarumin Tasiri A Zaben 2027 – Kwankwaso
  • Manyan Ƙalubale 5 Da Janar Christopher Musa Zai Fuskanta Domin Yin Nasara

Kasashe 24 ne ke fafatawa a gasar ta AFCON ta bana wadda aka fara daga ranar 21 ga watan Disamban 2025 zuwa 18 ga watan Janairun 2026. To sai dai akwai wasu kasashe guda 10 da ba su sami gurbin shiga gasar ba ko kuma ma ba su taba zuwa gasar ba a tsawon rayuwarsu. Wadannan kasashen su ne kamar haka:

ADVERTISEMENT

Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya. Chad, Djibouti, Eritrea, Eswatini, Lesotho, São Tomé da Príncipe Seychelles, Somalia, Sudan ta Kudu

An dai karkasa tawagar kasashe 24 da ke fafatawa a gasar ne zuwa rukunoni guda shida, inda kowane rukuni ke dauke da tawagar kasashe guda hudu a cikinsa kuma tawagogin za su fafata a tsakaninsu domin fitar da guda biyu da suka yi zarra a matakin farko.

LABARAI MASU NASABA

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare

Kuma kamar yadda yake a tsare, kasashen ne za su tsallaka zuwa zagaye na biyu ko kuma zagayen da ake kira ‘yan 16, inda za a fara fafata kifa daya kwale kamar yadda ake yi a kowacce gasa.

Kasar Morocco ce ta karbi bakuncin gasar ta bana, inda ake tunanin za a nishadu ganin irin yadda kasar ta zuba jari matuka a harkar wasanni, musamman ma harkar kwallon kafa, inda har ta samu shiga cikin kasashen da za su yi hadaka wajen karbar bakuncin gasar cin kofin duniya ta 2030.

Daga cikin sauyin da aka samu a gasar ta bana, akwai canjin lokaci, inda maimakon tsakanin watan Yuni zuwa Yuli da aka saba, a bana za a fara gasar ne a watan Disamba, matakin da aka dauka saboda shirye-shiryen gasar cin kofin duniya da ake yi.

Kuma wannan shi ne a karon farko da za a yi gasar cin kofin Afirka a lokacin da ake bikin Kirsimeti da na sabuwar shekara, lamarin da bai yi wa wasu masoya kwallon kafa musamman a nahiyar Afirka dadi ba.

Kanu, Salah, Drogba, Da Manyan ‘Yan Wasa

Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ronaldo Da Ƴanwasan Da Suka Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe A Rayuwarsu
  • Abba Ibrahim Wada
    Ko Ka San Dalilin Da Ya Sa Chana Da Indiya Ba Sa Buga Kofin Duniya?
  • Abba Ibrahim Wada
    Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji
  • Abba Ibrahim Wada
    Lampard Zai Ci Gaba Da Zama A Coventry City

MASU ALAKA

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64
Wasanni

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

July 12, 2026
Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare
Wasanni

Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare

July 11, 2026
Wasanni

Ronaldo Da Ƴanwasan Da Suka Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe A Rayuwarsu

July 11, 2026
Next Post
Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Samar Da Auduga A Shekarar 2025

Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Samar Da Auduga A Shekarar 2025

LABARAI MASU NASABA

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.