ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wadanne Kasashe Ne Ba Su Taba Zuwa Kofin Afirka Ba?

by Abba Ibrahim Wada
9 months ago

Kawo yanzu tuni aka buga gasar cin kofin Afirka na shekara ta 2025 wanda kasar Moroko take karbar bakunci, gasar da ake ganin an dade ba a tsara gasa wadda ta ja hankalin magoya baya ba irin wannan.

Hankula tuni suka karkata kan gasar cin kofin Afirka da ake afatawa a Morocco hankali ya fara komawa kan lissafe-lissafen yadda gasar za ta kaya. Wannan ne karo na 35 da ake fafata gasar tun daga watan Fabrailun shekarar 1957 da aka fara babbar gasar ta nahiyar Afirka.

  • Jam’iyyar NNPP Za Ta Yi Gagarumin Tasiri A Zaben 2027 – Kwankwaso
  • Manyan Ƙalubale 5 Da Janar Christopher Musa Zai Fuskanta Domin Yin Nasara

Kasashe 24 ne ke fafatawa a gasar ta AFCON ta bana wadda aka fara daga ranar 21 ga watan Disamban 2025 zuwa 18 ga watan Janairun 2026. To sai dai akwai wasu kasashe guda 10 da ba su sami gurbin shiga gasar ba ko kuma ma ba su taba zuwa gasar ba a tsawon rayuwarsu. Wadannan kasashen su ne kamar haka:

ADVERTISEMENT

Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya. Chad, Djibouti, Eritrea, Eswatini, Lesotho, São Tomé da Príncipe Seychelles, Somalia, Sudan ta Kudu

An dai karkasa tawagar kasashe 24 da ke fafatawa a gasar ne zuwa rukunoni guda shida, inda kowane rukuni ke dauke da tawagar kasashe guda hudu a cikinsa kuma tawagogin za su fafata a tsakaninsu domin fitar da guda biyu da suka yi zarra a matakin farko.

LABARAI MASU NASABA

Yaya Toure Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

Kuma kamar yadda yake a tsare, kasashen ne za su tsallaka zuwa zagaye na biyu ko kuma zagayen da ake kira ‘yan 16, inda za a fara fafata kifa daya kwale kamar yadda ake yi a kowacce gasa.

Kasar Morocco ce ta karbi bakuncin gasar ta bana, inda ake tunanin za a nishadu ganin irin yadda kasar ta zuba jari matuka a harkar wasanni, musamman ma harkar kwallon kafa, inda har ta samu shiga cikin kasashen da za su yi hadaka wajen karbar bakuncin gasar cin kofin duniya ta 2030.

Daga cikin sauyin da aka samu a gasar ta bana, akwai canjin lokaci, inda maimakon tsakanin watan Yuni zuwa Yuli da aka saba, a bana za a fara gasar ne a watan Disamba, matakin da aka dauka saboda shirye-shiryen gasar cin kofin duniya da ake yi.

Kuma wannan shi ne a karon farko da za a yi gasar cin kofin Afirka a lokacin da ake bikin Kirsimeti da na sabuwar shekara, lamarin da bai yi wa wasu masoya kwallon kafa musamman a nahiyar Afirka dadi ba.

Kanu, Salah, Drogba, Da Manyan ‘Yan Wasa

Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Yaushe Za A Fara Kofin Zakarun Turai
  • Abba Ibrahim Wada
    Messi Ya Yi Ritaya A Argentina: Da Me Za Mu Iya Tuna Gwarzon Duniyar?
  • Abba Ibrahim Wada
    Su Waye ‘Yan wasan Nijeriya Da Za Su Buga Gasar Firimiyar Ingila Ta Bana?
  • Abba Ibrahim Wada
    Chelsea A Ƙarƙashin Xavi Alonso

MASU ALAKA

Yaya Toure Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai
Wasanni

Yaya Toure Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ƙungiyoyi 5 Da Ke Takarar Gwarzuwar Ƙungiya Ta Bana
Wasanni

Ƙungiyoyi 5 Da Ke Takarar Gwarzuwar Ƙungiya Ta Bana

September 8, 2026
Next Post
Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Samar Da Auduga A Shekarar 2025

Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Samar Da Auduga A Shekarar 2025

LABARAI MASU NASABA

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026
Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

September 9, 2026
Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

September 9, 2026
“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.