Ko Rarara Zai Iya Biyan Naira Miliyan 900 KuÉ—in Fansar Mahaifiyarsa?
Shahararren Mawakin Hausa, Dauda Adamu, wanda aka fi sani da Rarara, yana fuskantar neman kuɗin fansa har Naira miliyan ₦900m...
Shahararren Mawakin Hausa, Dauda Adamu, wanda aka fi sani da Rarara, yana fuskantar neman kuɗin fansa har Naira miliyan ₦900m...
Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana cewa Sarkin Musulmi ba shi da hurumin naɗa wasu muƙamai a tsarin mulki. A yayin...
Hamshaƙin Attajiri kuma Kamfanonin Dangote Alhaji Aliko Dangote ya yi kakkausar suka kan ƙarin kuɗin ruwa da babban Bankin Nijeriya...
Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a Jihar Kano, ta roƙi Gwamnatin Jihar da ta taimaka...
Wata babbar kotun jihar Kano, ta sanya ranar 4 ga watan Yuli, domin ci gaba sauraren ƙararrakin taƙaddamar masarautar Kano...
Ƙungiyar Marubuta ta Arewa Media Writers, ta yi kira ga gwamnonin Arewa, da su sake duba matsayin sarakunan gargajiya tare...
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Kano da Jigawa da Katsina (KEDCO) ya katse wutan lantarki ga Jami’ar Aliko Dangote da...
Dakarun rundunar hadin gwuiwa ta ƙasa da ƙasa (MNJTF) sun kashe ƴan ta’adda sama da 70 tare da lalata wasu...
Wani mummunan hatsarin mota da ya afku a jihar Kano ya laƙume rayukan mutane 25 da sanyin safiyar yau Litinin...
Biyo bayan harin ƙunar baƙin waken da aka kai a garin Gwoza na jihar Borno, yanzu haka an kama wasu...
© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.