ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsadar Rayuwa Ta Sa Malamai Fara Aikin Wucin Gadi

by Idris Aliyu Daudawa, Sulaiman and Rabi'u Ali Indabawa
5 months ago
Tsadar rayuwa

Da yake albashinsu baya isarsu su samu damar sayen isasshen abinci, biya kudin haya da kuam kudin zirga- zirgar, shi asa dabi’ar koyarwa bayan an tashi daga makaranta ya kasance wani sabon babi ga Malaman makaranta saboda su samu damar r da zata taimaka masu wajen tafiyar da rayuwarsu da iyalai a cikin halin matsin tattalin arziki.

Irin wannan a shekarun baya bai zama dole ba amma yanzu abin ya kasance wata hanya ce da su Malaman suke amfani da ita domin su samu dama ta tafiyar da rayuwarsu musamman ma idan aka yi la’akarin da irin cikin kuncin wahalhalun da ake fuskanta saboda irin albashin da ke basu ba wani abu yake isarsu yi ba, ba ma irin yadda makarantu da yawa suke biya, kamar makarantu masu zaman kansu.

  • An Gabatar Da Bikin Share Fagen Shirin Talibijin Na Murnar Sabuwar Shekarar Sinawa A Masar 
  • Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Samar Da Kundin Amfani Da Takin Zamani

A fadin tarayyar Nijeriya, yadda kullun rayuwa take kara yin tsada ya sa ma’aikata suka kara shiga wani hali na ni ‘yasu, sai dai kuma bain ya fi damuwar Malaman makaranta.

ADVERTISEMENT

Tsadar rayuwa, karuwar kudaden zirga- zirga, kudaden haya ma sun karu, ga kuma karuwar farashin kayan abinci, duk hakan ya sa duk yawan albashin da ma’aikaci yake amsa abin sai dai kawai ayi sha’ani wai an cuci na Kauye.

Ga yawancin Malaman makaranta, musamman masu aiki a makarantu masu zaman kansu, albashin d a ake nasu kowane wata baya isar su biyan bukatun da suke dole sai an san yadda za’a tafiyar da su.

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

Ya yin da tattalin arzikin Nijeriya yake kara samun matsaloli, sai aikin koyarwa na wucin gadi bayan an tashi daga makaranta sai abin a saukake ya kasance wata kafa ce ta tsira da mutunci ga wasu Malaman makaranta, musamman ma masu zama a birane kamar Abuja, Legas da kuma sauransu.

A cikin biranen,yadda tsadar rayuwar take ta kara tsada, irin koyarwar ta bayab an tashi daga makaranta tana taimakawa su Malaman ,makaranta da albashin nasu bai taka kara ya karaya ba,idan aka yila’akari da tasadar rayuwa saboda tabarbarewar tattalin arziki.

Yayin da malarantu ‘yan kadan ne suke biyan albashi mai tsoka, yawancinsu suna biyan albashin da babu irin bukatun da zai iya biya na su Malaman makarantar.

Alal misali a Abuja,albashin makarantu masu zaman kansu ya fara ne daga ne daga Naiar 30,000 zuwa kusan Naiar 500,000, wannan kuma ya danganta ne ga yadda makarantar ta ke da kuma wanda ya mallake ta.

Sai dai kuma,makarantun da suke biyan tsakanin Naiar 200,000 Naira 500,000 kadan ne, lamarin da ya bar yawancin Malaman makaranta suna samun albashin da bai isarsu zama a cikin birnin cikin dadin rayuwa.

Tunda suna fuskantar wadannan matsalolin da suka shafi tattalin arziki da tsadar rayuwa, yawancin Malaman makaranta yanzu sun zama Malaman koyarwa na wucin gadi suna koyar da wasu darussa bayan sun tashi daga makaranta, domin hakan zai taimaka masu wajen karuwar kudaden shiga.Yawancin Malaman da suka tattauna da LEADERSHIP sun bayyana cewa yanzu suna samun kudi sosai daga daga darussan da suke koyarwa bayan sun tashi daga makaranta.Gare su, koyar da darussan da suke zuwa gida ya zame wata dama da ta zama dole saboda karuwar samun kudi.

Wasu Malaman duk da suke ganin samun kudi ya zo. Sai dai suna daukar lokaci mai tsawo na awoyi wajen aiki ga kuma gajiya. Yawancinsu suna tashi aiki ne tsakanni karfe 4.00 zuwa 5.00 na yamma, daga can ne kuma suke zuwa gidajen da suke koyar da darussa gida lamarin da zai kai su ga tashi da dare wani lokaci kwarai.

Saura kuma suna yin amfani ne da lokacin hutunsu na karshen mako suna zuwa daga wannan gida zuwa wancan suna koyar da yaran da Iyayensu za su iya biyan kudin.

Wasu Malamai sun ce matsalolin rayuwa ne suka sa suka ajiye aikin koyarwa domin su samu maida hankalinsu kan lamarin koyarwa na darussan gida kadai, lamarin da suke ganin sun fi samun kudi ga shi kuma sune tsara yadda za su tafiyar da lokacinsu.

Wani Malami a Abuja, da ya bayyana sunan sa Moses, ya ce yanzu yana aiki ne a matsayin Malamin da yake koyarwa da darussa a gidas,yana amsar tsakanin Naira 50,000 da Naira 100,000 ga duk mutumin da ya koyar da dansa, wannan kuma abin ya dogara ne kan irin darasin da ya koyar da kuma ko awa nawa ya yi. Ya ce dalilin da yasa ya bara lamarin koyarwa a aji lamarin tattalin arziki ne kawai.

Ya ce “Wurin da yake aiki a baya ana biyansa Naira 80,000 kowane wata,kuma yana yin ayyuka masu yawa.Yana koyar d a azuzuwa masu yawa,hakanan ma akwai darussa masu yawa, amma duk da haka da kyar da jibing goshi ya ke kai labari. Ya ce yanzu da darussa da yake zuwa gida yana koyawa,yana samun fiye da Naira 200,000, ga shi kuma yana samun lokacin hutawa.”

Tsadar rayuwa
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu
Tsadar rayuwa
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • Sulaiman
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
  • Sulaiman
    An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”
  • Sulaiman
    Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu
Tsadar rayuwa
Rabi'u Ali Indabawa
+ posts Bio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Wasu Fusatattun Mutane Sun Lakaɗa Wa Mutum Biyu Duka Har Lahira A Kaduna
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

MASU ALAKA

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu
Labarai

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi
Labarai

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
Next Post
El-Rufai Zai Amsa Goron Gayyatar EFCC A Ranar Litinin — Lauyansa

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Nemi A Binciki El-Rufai Kan Zargin Yin Kutse A Wayar Ribadu

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.