ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsadar Rayuwa Ta Sa Malamai Fara Aikin Wucin Gadi

by Idris Aliyu Daudawa, Sulaiman and Rabi'u Ali Indabawa
4 months ago
Tsadar rayuwa

Da yake albashinsu baya isarsu su samu damar sayen isasshen abinci, biya kudin haya da kuam kudin zirga- zirgar, shi asa dabi’ar koyarwa bayan an tashi daga makaranta ya kasance wani sabon babi ga Malaman makaranta saboda su samu damar r da zata taimaka masu wajen tafiyar da rayuwarsu da iyalai a cikin halin matsin tattalin arziki.

Irin wannan a shekarun baya bai zama dole ba amma yanzu abin ya kasance wata hanya ce da su Malaman suke amfani da ita domin su samu dama ta tafiyar da rayuwarsu musamman ma idan aka yi la’akarin da irin cikin kuncin wahalhalun da ake fuskanta saboda irin albashin da ke basu ba wani abu yake isarsu yi ba, ba ma irin yadda makarantu da yawa suke biya, kamar makarantu masu zaman kansu.

  • An Gabatar Da Bikin Share Fagen Shirin Talibijin Na Murnar Sabuwar Shekarar Sinawa A Masar 
  • Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Samar Da Kundin Amfani Da Takin Zamani

A fadin tarayyar Nijeriya, yadda kullun rayuwa take kara yin tsada ya sa ma’aikata suka kara shiga wani hali na ni ‘yasu, sai dai kuma bain ya fi damuwar Malaman makaranta.

ADVERTISEMENT

Tsadar rayuwa, karuwar kudaden zirga- zirga, kudaden haya ma sun karu, ga kuma karuwar farashin kayan abinci, duk hakan ya sa duk yawan albashin da ma’aikaci yake amsa abin sai dai kawai ayi sha’ani wai an cuci na Kauye.

Ga yawancin Malaman makaranta, musamman masu aiki a makarantu masu zaman kansu, albashin d a ake nasu kowane wata baya isar su biyan bukatun da suke dole sai an san yadda za’a tafiyar da su.

LABARAI MASU NASABA

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

Ya yin da tattalin arzikin Nijeriya yake kara samun matsaloli, sai aikin koyarwa na wucin gadi bayan an tashi daga makaranta sai abin a saukake ya kasance wata kafa ce ta tsira da mutunci ga wasu Malaman makaranta, musamman ma masu zama a birane kamar Abuja, Legas da kuma sauransu.

A cikin biranen,yadda tsadar rayuwar take ta kara tsada, irin koyarwar ta bayab an tashi daga makaranta tana taimakawa su Malaman ,makaranta da albashin nasu bai taka kara ya karaya ba,idan aka yila’akari da tasadar rayuwa saboda tabarbarewar tattalin arziki.

Yayin da malarantu ‘yan kadan ne suke biyan albashi mai tsoka, yawancinsu suna biyan albashin da babu irin bukatun da zai iya biya na su Malaman makarantar.

Alal misali a Abuja,albashin makarantu masu zaman kansu ya fara ne daga ne daga Naiar 30,000 zuwa kusan Naiar 500,000, wannan kuma ya danganta ne ga yadda makarantar ta ke da kuma wanda ya mallake ta.

Sai dai kuma,makarantun da suke biyan tsakanin Naiar 200,000 Naira 500,000 kadan ne, lamarin da ya bar yawancin Malaman makaranta suna samun albashin da bai isarsu zama a cikin birnin cikin dadin rayuwa.

Tunda suna fuskantar wadannan matsalolin da suka shafi tattalin arziki da tsadar rayuwa, yawancin Malaman makaranta yanzu sun zama Malaman koyarwa na wucin gadi suna koyar da wasu darussa bayan sun tashi daga makaranta, domin hakan zai taimaka masu wajen karuwar kudaden shiga.Yawancin Malaman da suka tattauna da LEADERSHIP sun bayyana cewa yanzu suna samun kudi sosai daga daga darussan da suke koyarwa bayan sun tashi daga makaranta.Gare su, koyar da darussan da suke zuwa gida ya zame wata dama da ta zama dole saboda karuwar samun kudi.

Wasu Malaman duk da suke ganin samun kudi ya zo. Sai dai suna daukar lokaci mai tsawo na awoyi wajen aiki ga kuma gajiya. Yawancinsu suna tashi aiki ne tsakanni karfe 4.00 zuwa 5.00 na yamma, daga can ne kuma suke zuwa gidajen da suke koyar da darussa gida lamarin da zai kai su ga tashi da dare wani lokaci kwarai.

Saura kuma suna yin amfani ne da lokacin hutunsu na karshen mako suna zuwa daga wannan gida zuwa wancan suna koyar da yaran da Iyayensu za su iya biyan kudin.

Wasu Malamai sun ce matsalolin rayuwa ne suka sa suka ajiye aikin koyarwa domin su samu maida hankalinsu kan lamarin koyarwa na darussan gida kadai, lamarin da suke ganin sun fi samun kudi ga shi kuma sune tsara yadda za su tafiyar da lokacinsu.

Wani Malami a Abuja, da ya bayyana sunan sa Moses, ya ce yanzu yana aiki ne a matsayin Malamin da yake koyarwa da darussa a gidas,yana amsar tsakanin Naira 50,000 da Naira 100,000 ga duk mutumin da ya koyar da dansa, wannan kuma abin ya dogara ne kan irin darasin da ya koyar da kuma ko awa nawa ya yi. Ya ce dalilin da yasa ya bara lamarin koyarwa a aji lamarin tattalin arziki ne kawai.

Ya ce “Wurin da yake aiki a baya ana biyansa Naira 80,000 kowane wata,kuma yana yin ayyuka masu yawa.Yana koyar d a azuzuwa masu yawa,hakanan ma akwai darussa masu yawa, amma duk da haka da kyar da jibing goshi ya ke kai labari. Ya ce yanzu da darussa da yake zuwa gida yana koyawa,yana samun fiye da Naira 200,000, ga shi kuma yana samun lokacin hutawa.”

Tsadar rayuwa
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Tsadar rayuwa
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci
  • Sulaiman
    Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026
  • Sulaiman
    Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara
  • Sulaiman
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
Tsadar rayuwa
Rabi'u Ali Indabawa
+ posts Bio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Nijar Ta Rattaba Hannu A Kan Dokar Haramta Auren Jinsi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Za Mu Iya Sayar Da Manmu Ba Tare Da Wata Matsala Ba -Iran
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Nijeriya Ta Karbi Ƴan Nijeriya 268 Da Suka Tsero Daga Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso
Manyan Labarai

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Next Post
El-Rufai Zai Amsa Goron Gayyatar EFCC A Ranar Litinin — Lauyansa

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Nemi A Binciki El-Rufai Kan Zargin Yin Kutse A Wayar Ribadu

LABARAI MASU NASABA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.