ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsadar Rayuwa Ta Sa Malamai Fara Aikin Wucin Gadi

by Idris Aliyu Daudawa, Sulaiman and Rabi'u Ali Indabawa
4 months ago
Tsadar rayuwa

Da yake albashinsu baya isarsu su samu damar sayen isasshen abinci, biya kudin haya da kuam kudin zirga- zirgar, shi asa dabi’ar koyarwa bayan an tashi daga makaranta ya kasance wani sabon babi ga Malaman makaranta saboda su samu damar r da zata taimaka masu wajen tafiyar da rayuwarsu da iyalai a cikin halin matsin tattalin arziki.

Irin wannan a shekarun baya bai zama dole ba amma yanzu abin ya kasance wata hanya ce da su Malaman suke amfani da ita domin su samu dama ta tafiyar da rayuwarsu musamman ma idan aka yi la’akarin da irin cikin kuncin wahalhalun da ake fuskanta saboda irin albashin da ke basu ba wani abu yake isarsu yi ba, ba ma irin yadda makarantu da yawa suke biya, kamar makarantu masu zaman kansu.

  • An Gabatar Da Bikin Share Fagen Shirin Talibijin Na Murnar Sabuwar Shekarar Sinawa A Masar 
  • Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Samar Da Kundin Amfani Da Takin Zamani

A fadin tarayyar Nijeriya, yadda kullun rayuwa take kara yin tsada ya sa ma’aikata suka kara shiga wani hali na ni ‘yasu, sai dai kuma bain ya fi damuwar Malaman makaranta.

ADVERTISEMENT

Tsadar rayuwa, karuwar kudaden zirga- zirga, kudaden haya ma sun karu, ga kuma karuwar farashin kayan abinci, duk hakan ya sa duk yawan albashin da ma’aikaci yake amsa abin sai dai kawai ayi sha’ani wai an cuci na Kauye.

Ga yawancin Malaman makaranta, musamman masu aiki a makarantu masu zaman kansu, albashin d a ake nasu kowane wata baya isar su biyan bukatun da suke dole sai an san yadda za’a tafiyar da su.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Ya yin da tattalin arzikin Nijeriya yake kara samun matsaloli, sai aikin koyarwa na wucin gadi bayan an tashi daga makaranta sai abin a saukake ya kasance wata kafa ce ta tsira da mutunci ga wasu Malaman makaranta, musamman ma masu zama a birane kamar Abuja, Legas da kuma sauransu.

A cikin biranen,yadda tsadar rayuwar take ta kara tsada, irin koyarwar ta bayab an tashi daga makaranta tana taimakawa su Malaman ,makaranta da albashin nasu bai taka kara ya karaya ba,idan aka yila’akari da tasadar rayuwa saboda tabarbarewar tattalin arziki.

Yayin da malarantu ‘yan kadan ne suke biyan albashi mai tsoka, yawancinsu suna biyan albashin da babu irin bukatun da zai iya biya na su Malaman makarantar.

Alal misali a Abuja,albashin makarantu masu zaman kansu ya fara ne daga ne daga Naiar 30,000 zuwa kusan Naiar 500,000, wannan kuma ya danganta ne ga yadda makarantar ta ke da kuma wanda ya mallake ta.

Sai dai kuma,makarantun da suke biyan tsakanin Naiar 200,000 Naira 500,000 kadan ne, lamarin da ya bar yawancin Malaman makaranta suna samun albashin da bai isarsu zama a cikin birnin cikin dadin rayuwa.

Tunda suna fuskantar wadannan matsalolin da suka shafi tattalin arziki da tsadar rayuwa, yawancin Malaman makaranta yanzu sun zama Malaman koyarwa na wucin gadi suna koyar da wasu darussa bayan sun tashi daga makaranta, domin hakan zai taimaka masu wajen karuwar kudaden shiga.Yawancin Malaman da suka tattauna da LEADERSHIP sun bayyana cewa yanzu suna samun kudi sosai daga daga darussan da suke koyarwa bayan sun tashi daga makaranta.Gare su, koyar da darussan da suke zuwa gida ya zame wata dama da ta zama dole saboda karuwar samun kudi.

Wasu Malaman duk da suke ganin samun kudi ya zo. Sai dai suna daukar lokaci mai tsawo na awoyi wajen aiki ga kuma gajiya. Yawancinsu suna tashi aiki ne tsakanni karfe 4.00 zuwa 5.00 na yamma, daga can ne kuma suke zuwa gidajen da suke koyar da darussa gida lamarin da zai kai su ga tashi da dare wani lokaci kwarai.

Saura kuma suna yin amfani ne da lokacin hutunsu na karshen mako suna zuwa daga wannan gida zuwa wancan suna koyar da yaran da Iyayensu za su iya biyan kudin.

Wasu Malamai sun ce matsalolin rayuwa ne suka sa suka ajiye aikin koyarwa domin su samu maida hankalinsu kan lamarin koyarwa na darussan gida kadai, lamarin da suke ganin sun fi samun kudi ga shi kuma sune tsara yadda za su tafiyar da lokacinsu.

Wani Malami a Abuja, da ya bayyana sunan sa Moses, ya ce yanzu yana aiki ne a matsayin Malamin da yake koyarwa da darussa a gidas,yana amsar tsakanin Naira 50,000 da Naira 100,000 ga duk mutumin da ya koyar da dansa, wannan kuma abin ya dogara ne kan irin darasin da ya koyar da kuma ko awa nawa ya yi. Ya ce dalilin da yasa ya bara lamarin koyarwa a aji lamarin tattalin arziki ne kawai.

Ya ce “Wurin da yake aiki a baya ana biyansa Naira 80,000 kowane wata,kuma yana yin ayyuka masu yawa.Yana koyar d a azuzuwa masu yawa,hakanan ma akwai darussa masu yawa, amma duk da haka da kyar da jibing goshi ya ke kai labari. Ya ce yanzu da darussa da yake zuwa gida yana koyawa,yana samun fiye da Naira 200,000, ga shi kuma yana samun lokacin hutawa.”

Tsadar rayuwa
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir
Tsadar rayuwa
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
  • Sulaiman
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
  • Sulaiman
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
  • Sulaiman
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Tsadar rayuwa
Rabi'u Ali Indabawa
+ posts Bio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
El-Rufai Zai Amsa Goron Gayyatar EFCC A Ranar Litinin — Lauyansa

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Nemi A Binciki El-Rufai Kan Zargin Yin Kutse A Wayar Ribadu

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.