ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NPA Ta Ƙuduri Aniyar Inganta Tashar Jiragen Ruwa Ta Apapa

by Bello Hamza and Abubakar Sulaiman
2 months ago
NPA

Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Ƙasa NPA, ta nanata ƙudurin ta na cewa, ta na kan gudanar da shirye-shiyen zamantakewar da Tashar Jiragen Ruwa ta jihar Legas.

Ta ce, za ta gudanar da aikin ne, ta hanyar amfani da tsarin zamani na ƙasa ne NSW.

  • Manoma Da Dama Za Su Yi Watsi Da Fannin Noma A Taraba A 2026 -AFAN
  • Ko Ka San Manyan Ƴanwasa Da Ƙasashen Da Ba Za Su Je Gasar Cin Kofin Duniya Ba?

Shugaban hukumar Dakta Abubakar Ɗantsoho, ya bayyana haka a hirarsa da manema labarai a jihar Legas.

ADVERTISEMENT

Ɗantsoho ya bayyana haka ne, ta bakin Janar Manaja kuma mai samar da bayanai na hukumar Ikechukwu Onyemakara.

Shugaban ya ƙara da cewa, idan aka wanzar da tsarin na NSW a aikin Tashar ta jihar Legas, hakan zai taimaka matuƙa wajen magance abubuwa da dama da suka haɗa da, cunkoso da kuma samun jinkiri, wajen shigar da kaya zuwa cikin Tashar.

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

Da yake yin tsokaci kan taarin ETO na shigar manyan motoci cikin Tashar, shugaban ya bayyana cewa, a yanzu haka ana kan yin nazari a kansa kafin nan da, ƙare wa’adin kwangilarsa.

Ɗantsoho ya ci gaba da cewa, tsarin na ETO, an samar da shi ne, bisa nufin kawo ƙarshen ƙalubalen da ake fuskanta, musamman ga mazauna yankin Apapa, wajen shigar da kaya zuwa cikin Tashar ta jihar Legas.

Shugaban ya bayyana cewa, tsarin na ci gaba da taimaka wa matuƙa wajen ƙara inganta, ayyukan da ake gudanar wa, a Tashar da kuma magance sauran matsaloli, a Tashar.

“Bayan ƙarewar kwantiragin tsarin za mu sake yin nazari a kan kwantiragin,musamman, biyo bayan ƙorafe-ƙorafen da aka bijoro da su bisa nufin ƙara inganta ayyukan Tashar, ” Inji Ɗantsoho.

“Za a gudanar da wannan nazarin ne, tare haɗaka da hukumar ta NPA da kuma ƙungiyar manyan motoci ta TTI inda daga bisani, za a gabatar da tsarin na ETO, ”

Kan batun tsarin tantance shigar da kaya zuwa cikin Tashar Jiragen Ruwan ta jihar Legas, shugaban ya bayyana cewa, abokan huɗɗa ne,za su bayar da shawarar da ta kamata, kan tsarin da za a yi amfani da shi.

Ɗantsoho ya ci gaba da cewa hukumar za ta kuma mayar da hankali wajen ganin ta ta ƙara inganta ayyukan shigar da kaya zuwa cikin Tashar ciki har da yin amfani da layin Dogo na shigar da kaya zuwa cikin Tashar ta jihar Legas.

Shugaban ya kuma bayyana jindaɗinsa kan manufar hukumar wanda ya ce, hatta manyan gobe, suma ba za a bar su a baya wajen amfana da manufufin ba.

Ɗantsoho ya kuma yi kira ga kafafen yaɗa labarai da su ci gaba da bayar da gudunmawar su wajen sanya ido kan ayyukan ci gaba, da hukumar ke ci gaba da ƙirƙiro wa.

 

NPA
Bello Hamza
+ posts Bio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Lokaci Ya Yi Da Matasan Nijeriya Za Su Ƙwato Ƙasarsu — Kwamred Yahaya Abdullahi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kamfanin Dangote Na Kara Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Jihar Neja
NPA
Abubakar Sulaiman
Website |  + posts Bio
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2, Sun Yi Garkuwa Da 30 A Kogi
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnatina Za Ta Mayar Da Hankali Kan Buƙatun Al’ummar Nasarawa – Wadada
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci, Sun Kashe Wani Yaro A Kaduna
  • Abubakar Sulaiman
    Babachir Lawal Ya Fice Daga ADC, Ya Zargi Atiku Da Murɗe Zaben Fidda Gwani

MASU ALAKA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tattalin Arziki

Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas

May 24, 2026
Next Post
Sabon Nau’in Zakara Na ‘MoorBeta’ Zai Ƙara Haɓaka Fannin Kiwon Kaji

Sabon Nau’in Zakara Na ‘MoorBeta’ Zai Ƙara Haɓaka Fannin Kiwon Kaji

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.